TCR Hausa

TCR Hausa Sashen Hausa na TCR (The Citizen Reports)
(3)

Minista Uche Nnaji Ya Tabbatar Da Cewa Bai Karɓi Takardar Digiri Daga Jami’ar Nsukka Ba
06/10/2025

Minista Uche Nnaji Ya Tabbatar Da Cewa Bai Karɓi Takardar Digiri Daga Jami’ar Nsukka Ba

Labarai Minista Uche Nnaji Ya Tabbatar Da Cewa Bai Karɓi Takardar Digiri Daga Jami’ar Nsukka Ba dandali October 6, 2025 0 TweetSharePinShare0 Shares Ministan Harkokin Kirkire-Kirkire, Kimiyya da Fasaha, Mista Uche Nnaji, ya tabbatar da cewa Jami’ar Najeriya dake Nsukka (UNN) ba ta taɓa ba shi ...

Ko dai Manchester United ce da ma ta dankwafe shi? 🙄
02/10/2025

Ko dai Manchester United ce da ma ta dankwafe shi? 🙄

Mutum 36 Sun Rasa Rayuka A Hatsarin Jirgin Ruwa A Jihar KogiHukumomi a jihar Kogi sun tabbatar da cewa yawan waɗanda s**...
02/10/2025

Mutum 36 Sun Rasa Rayuka A Hatsarin Jirgin Ruwa A Jihar Kogi

Hukumomi a jihar Kogi sun tabbatar da cewa yawan waɗanda s**a mutu a hatsarin jirgin ruwa da ya auku a ƙaramar hukumar Ibaji ya kai mutum 36.

Jirgin ruwan ya kife ne yayin da fasinjoji ke kan hanyarsu ta zuwa kasuwa a jihar Edo. An ceto mutum 40 daga cikin waɗanda ke cikin jirgin kusa da ƙauyukan Akpu da Odumomo.

Rahotanni sun nuna cewa fasinjojin sun haɗa da yara, mata da kuma wasu da s**a halarci jana’iza a Ilushi kafin dawowarsu.

Gwamnan jihar, Ahmed Usman Ododo, ya bayyana jimaminsa kan lamarin, inda ya umurci hukumomi da su gaggauta aikin ceto.

Aƙalla mutane 29 ne s**a rasa rayukansu, yayin da daruruwan wasu s**a ji rauni a cunkoson da ya faru a gangamin siyasa n...
29/09/2025

Aƙalla mutane 29 ne s**a rasa rayukansu, yayin da daruruwan wasu s**a ji rauni a cunkoson da ya faru a gangamin siyasa na jarumi Vijay a jihar Tamil Nadu da ke ƙasar Indiya.

Canada Ta Bayyana Goyon Baya Ga FalasɗinuFiraministan Canada, Mark Carney, ya sanar a hukumance cewa daga yau (Lahadi) “...
21/09/2025

Canada Ta Bayyana Goyon Baya Ga Falasɗinu

Firaministan Canada, Mark Carney, ya sanar a hukumance cewa daga yau (Lahadi) “Canada ta amince da ƙasar Falasɗinu.”

A cikin wata sanarwa da ya bayyana a shafinsa na X, Mista Carney ya ce:

“Mun amince da ƙasar Falasɗinu, kuma muna miƙa gudummawarmu wajen ganin an samu zaman lafiya tsakanin Falasɗinawa da Isra’ila.”

Address

No 21, Gwarzo/BUK Road
Kano
700231

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when TCR Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share