31/01/2026
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Sanata Kashim Shettima, ya kaddamar da Shirin Sake Farfaɗo da Al’ummar Tudun Biri a Karamar Hukumar Igabi, Jihar Kaduna.
Wannan mataki ya biyo bayan alkawarin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na sake gina yankin bayan hatsarin jefa bam na soja da ya faru kusan shekaru biyu da s**a wuce.