01/09/2026
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa a ADC Alh. Atiku Abubakar ya lashi takobin yi wa hukumar bada rancen karatu ga ɗaliban manyan makarantun ƙasarnan NELFUND garambawul, tare da yafewa ɗaliban da s**a karɓi rancen a baya.
News & Current Affairs and many more