26/02/2026
Gwamnatin falle daya tana K**a matasa yan media dasuke bayyana ra'ayoyinsu a shafikansu na sada zumunta yin hakan kuskure ne tareda take hakkin fadin ra'ayi.
Muna goyon bayan ‘yancin fadin ra’ayi cikin doka.
Kuma muna tunatar da gwamnati da duk masu ruwa da tsaki: duk wanda aka k**a, a bi doka, a girmama hakkin ɗan ƙasa, a tabbatar da gaskiya saboda Nigeria jamhuriyar dimukuradiyya ce, baza'a hana mu fadin albarkacin bakinmu ba.
Za mu cigaba da kare hakkokin ku matasa, Nigeria kasa ce mai cike da ‘Yancin fadin ra’ayi, danhaka fadin ra'ayi ba laifi ne.
Saboda haka munanan muna kare gaskiya, kare hakkin ‘yan kasa, kare tafiyar da muka zaba. ✊🔴