Adamu Sabo

Adamu Sabo Adamu Sabo ND akcils, BA Usman Danfodiyo University sokoto, MSC Usman Danfodiyo University sokoto.

The contention and brawl during and after serving the beloved country Nigeria among gentle youths.These are topics of di...
26/10/2025

The contention and brawl during and after serving the beloved country Nigeria among gentle youths.

These are topics of discussion>>>

1-unemployment
2-expectation
3-regret
follow my page it will soon come to you. Adamu Sabo ✍️

Idan har jami'an tsaron Nigeria za su iya bankado shirin juyin mulki To lalle za su iya zakulu kowanne dan ta'adda da ya...
21/10/2025

Idan har jami'an tsaron Nigeria za su iya bankado shirin juyin mulki To lalle za su iya zakulu kowanne dan ta'adda da ya boye a Nigeria.

Ashede Ana sane da gangan aka bar wasu suke ta'addanci suna kashe talakawa a banza.

Batun Juyin Mulki Yankasa nada hakkin su sani ?

Yak**ata a fitar da jerin sunayen waɗanda ake zargi da Juyin Mulki— jama’a na da ‘yancin sanin waɗanda ake kira ‘makiyan dimokuraɗiyya’. Amma fa a Nigeria abun ba haka yakeba zamu iya kiransu da yankishin kasa tunda de zalunci akeyi a kasar.

1️⃣ Yau kwana uku kenan tun da aka fara jin jita-jita daga sirrin fadar gwamnati cewa an k**a wasu sojoji bisa zargin shirin juyin mulki — wanda a farko aka ce kawai matsala ce ta rashin ladabi ba Juyin Mulki ba.

2️⃣ Bayan mako guda sai maganar ta fara karfi — daga raɗaɗi ta koma magana a fili cewa an k**a wasu jami’an soja a sassan ƙasar nan saboda rashin biyayya da ladabtarwa.

3️⃣ A wannan makon kuwa, gaskiya ta fito fili: akwai shirin juyin mulki da aka hango, koda kuwa bai kai ga aiwatarwa ba.

4️⃣ A duk duniya, idan an samu irin wannan al’amari, ana fito da waɗanda ake zargi a idon jama’a — an sarkafe su da sarƙa, an bayyana muk**ansu, da asalin garuruwansu.

5️⃣ Daga nan kuma ake kafa kotun sojoji a yanke musu hukunci har a basu damar daukaka kara. Allah yasa mudace.

Amma har yanzu shiru kake ji k**ar maye yaci shirwa. Adamu Sabo

Zargin Cin Zarafin Ɗalibai Mata a Tsangayar Shari'ah ta Bauchi State University  Mu na kira ga Gwamnatin Jihar Bauchi da...
20/10/2025

Zargin Cin Zarafin Ɗalibai Mata a Tsangayar Shari'ah ta Bauchi State University

Mu na kira ga Gwamnatin Jihar Bauchi da ta kafa kwamiti mai ƙarfi domin ya yi binciken ƙwaƙwƙwafi a kan wannan batu domin tsaftace Jami'ar da kare mutuncin ƴaƴan Jihar Bauchi.

Ya zama dole gwamnatin jahar Bauchi tayi duk maiyuwa wurin ganin takare kanta da mutanen jahar daga wannan mummunar dabi'ar ta hanyar bincike Mai tsauri da yin adalci ga kowanne bangare wannan shine adalci da muke fahutukar ganin anyiwa kowa Adamu Sabo ✍️

WATA SABUWA: Hukumar Leken Asirin Sojojin Najeriya ta k**a manyan jami’an soji 16 bisa zargin shirin kifar da Gwamnatin ...
18/10/2025

WATA SABUWA: Hukumar Leken Asirin Sojojin Najeriya ta k**a manyan jami’an soji 16 bisa zargin shirin kifar da Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu — Rahoton Sahara Reporters

Rahotanni daga Sahara Reporters sun bayyana cewa hukumar leken asirin rundunar soji ta Najeriya ta tsare wasu manyan hafsoshin soja 16 da ake zargi da hannu a shirin juyin mulki da nufin kifar da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.

Majiyar ta ce bincike na ci gaba da gudana domin gano sauran jami’an da ake zargin suna da hannu cikin wannan shirin da ake kira “na cikin gida” wanda ya jawo hankalin hukumomin tsaro.

Har yanzu ba a bayyana sunayen wadanda ake tsare da su ba, amma majiyar tsaro ta tabbatar da cewa gwamnatin tarayya ta dauki lamarin da matuƙar muhimmanci.

Lamarin yana ci gaba da ɗaukar hankali a fagen siyasa da tsaro a Najeriya.

15/10/2025
Congratulations to our Muslim brother Issa chiroma Bakary  bisa  lashe zaɓen shugaban ƙasar Kamaru.Issa Chiroma Bakary w...
14/10/2025

Congratulations to our Muslim brother Issa chiroma Bakary bisa lashe zaɓen shugaban ƙasar Kamaru.

Issa Chiroma Bakary wanda musulmi ne ya lashe zaɓen ƙasar Kamaru da ƙuri'u masu rinjaye. Now camerou is safe Allah ya taya riko.

Wane fata za ku yi masa?

SABON KUDIRIN DOKAR ZABE: ZA A GUDANAR DA ZABEN 2027 A WATAN NUWAMBA 2026, AN RAGE LOKACIN SHARI’AR ZABEGwamnatin Tarayy...
14/10/2025

SABON KUDIRIN DOKAR ZABE: ZA A GUDANAR DA ZABEN 2027 A WATAN NUWAMBA 2026, AN RAGE LOKACIN SHARI’AR ZABE

Gwamnatin Tarayya ta gabatar da sabon Kudirin Dokar Zabe (Gyara) na 2025, wanda ke nufin gudanar da babban zaben kasa a watan Nuwamba 2026, kafin karewar wa’adin gwamnati a ranar 29 ga Mayu, 2027.

Rahoton da jaridar The Historica Nigeria ta wallafa ya bayyana cewa, wannan sabon kudiri yana da nufin bai wa kotunan sauraren karar zabe damar kammala dukkan shari’o’in da s**a shafi zabubbuka kafin ranar rantsuwar sabuwar gwamnati.

Za a gudanar da zaben shugaban kasa da na gwamnoni kafin kwanaki 185 da karewar wa’adin gwamnati, wato a kusan watan Nuwamba 2026.

An rage wa’adin sauraren karar zabe daga kwanaki 180 zuwa 90 ga kotunan farko (Tribunal).

Haka kuma an rage lokacin daukaka kara daga kwanaki 90 zuwa 60, wanda ke nufin dukkan karar zabe za su kare cikin kwana 185

Sabon kudirin dokar ya kuma kunshi sabbin abubuwa k**ar haka:

Zaben Farko (Early Voting) ga jami’an tsaro, ma’aikatan INEC, manema labarai da masu sa ido, kafin kwanaki 14 da ranar zabe.

Tura sak**akon zabe ta hanyar lantarki (electronic transmission) tare da tabbatar da tsaro da gaskiya.

Hukunci mai tsanani ga duk wanda ya raba takardar zabe ko sak**akon da ba shi da tambarin hukuma.

Ana kuma kokarin daidaita lokaci domin gudanar da zaben shugaban kasa, gwamnoni da majalisu a rana guda.

Masu gabatar da kudirin sun bayyana cewa gyaran dokar zai taimaka wajen:

Kare jinkirin shari’ar zabe da ke ci gaba bayan rantsuwar gwamnati.

Samar da ingantaccen tsarin gaskiya ta hanyar amfani da fasahar zamani.

Rage kudin gudanar da zabe ta hanyar hada dukkan zabuka a lokaci guda.

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC), ta hannun Farfesa Abdullahi Zuru, ta nuna goyon bayanta ga bangaren da ya shafi amfani da fasahar lantarki wajen tura sak**ako.

Sai dai masana sun yi gargadin cewa wannan sabon tsarin zai bukaci cikakken shiri daga INEC da kotuna, musamman wajen kayan aiki da horar da ma’aikata, domin tabbatar da adalci.

𝐁𝐑𝐄𝐀𝐊𝐈𝐍𝐆: 𝐀𝐒𝐔𝐔 𝐝𝐞𝐜𝐥𝐚𝐫𝐞𝐬 𝐜𝐨𝐦𝐩𝐫𝐞𝐡𝐞𝐧𝐬𝐢𝐯𝐞 𝐭𝐰𝐨-𝐰𝐞𝐞𝐤 𝐬𝐭𝐫𝐢𝐤𝐞The Academic Staff Union of Universities on Sunday declared a two-w...
12/10/2025

𝐁𝐑𝐄𝐀𝐊𝐈𝐍𝐆: 𝐀𝐒𝐔𝐔 𝐝𝐞𝐜𝐥𝐚𝐫𝐞𝐬 𝐜𝐨𝐦𝐩𝐫𝐞𝐡𝐞𝐧𝐬𝐢𝐯𝐞 𝐭𝐰𝐨-𝐰𝐞𝐞𝐤 𝐬𝐭𝐫𝐢𝐤𝐞

The Academic Staff Union of Universities on Sunday declared a two-week total and comprehensive warning strike across all public universities in Nigeria.

Talaka bawon Allah, tazaga tagazo abunde akan talaka zaiqare.
Allah katakure duk wadda ya takurawa masoya annabi.

Janhankali!  Malamai kuji tsoron Allah ku tuna ilimin da Allah ya baku ya baku ne dan ku dora mutane akan tafarki madaid...
08/10/2025

Janhankali!

Malamai kuji tsoron Allah ku tuna ilimin da Allah ya baku ya baku ne dan ku dora mutane akan tafarki madaidaici bawai ku zama k**ar wasu yan wasan kwaikwayoba film din yau daban na gobe daban

ga Iliminda ya dace ku sanarda mutane wanda zai amfanesu duniya da lahira sai ku fake da zakulo rashin saninsa bazai cutaddasu ba,

Misali:

maganar kwarkwata da fitsari a tsaye,
a tunanina maida hankali akan koyawa mutane yadda zasuyi Ibada da ganin girman Annabi (S A W) da kuma mu'amala ta yau da kullun yafi muhimmanci akan ku jawo abinda za'ayita cecekuce akai,

ku tuna fa ku magada Annabawa ne bai k**ataba saboda sonzuciya da neman suna da daukaka asameku da dabi'u irin na jahilaiba.

daga karshe zanyi amfani da wannan damar na ari bakin Dalibai yan'uwana nayi roko ga duk wani malami ko a'ina yake don Allah duk wani karatu da kuka san zai kawo Rudani acikin Al-ummar Annabi(S A W) to kuhakura dashi ku kawo mana wanda ya fishi

Lokaci yayi da Malaman addini zasu Dena damfarar mabiyansu, suna sake batar dasu, badan komai ba saidan su cigaba da bin...
05/10/2025

Lokaci yayi da Malaman addini zasu Dena damfarar mabiyansu, suna sake batar dasu, badan komai ba saidan su cigaba da binsu suna Yi musu biyayya Ido rufe.

A yanxu abun yakai da taba janibin manzon Allah (saw) saboda haka da izala, da tijjaniyya, da kadiriyya, da Shi'a da sauran kungiyoyin addani mutane ne s**a qirqiro su babu wadda aka Aiko annabi da ita.

Saboda haka Neman ilimi shine abun dayafi dacewa damu ba wai biyayya ga gurbatattun malamai ba, saboda haka irin wayancan Malaman da fitsararrun Yan TikTok duk tafiyarsu daya yanneman followers ne kawai.

Labari Mai dadi kan ta'addancin da ya addabi Arewa!! Tunda gwamnatin Nigeria ta kasa tona asirin wayadda suke daukar nau...
29/09/2025

Labari Mai dadi kan ta'addancin da ya addabi Arewa!! Tunda gwamnatin Nigeria ta kasa tona asirin wayadda suke daukar nauyin ta'addanci a Arewa maso yamma na kasar

yanxu gamaiyar Jami'an leken asirin kasashen Nijar da Mali da Burkina Faso na shirin fallasa sunayen manyan 'yan siyasar Najeriya da ke yi wa 'yan bindiga hidima a yankin arewa masu yammacin kasar.

Hukumomin sun ce tuni suke rike da sunayen wasu manyan 'yan siyasar Najeriyar, kuma sun k**a wasu daga cikin masu sayar wa 'yan bindiga mak**ai, kuma tuni suke gudanar da bincike. fasa fasa mu Sha ruwan kwai mu Kuma mu fadawa duniya Dan ba tsoron kowa muke ba.

Address

Kano

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Adamu Sabo posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share