24/05/2026
“Duk halin tsanani da Arewa ke ciki. Obasanjo, Atiku, el-Rufa'i da Kwankwaso ne sila — a gaban su Obasanjo ya kawo dokar bada kaso 13% na arziƙin man Najeriya ga jihohin Kudu da ake haƙo mai, sauran kaso 87% shi ma ayi raba-daidai da su, duk da cewa Arewa mun fi su yawan jama'a.” — Alhaji Sherif Mahmoud, Jagoran ƙungiyar Tinubu Transformation Project