ULT MEDIA

ULT MEDIA Media News Company
Breaking News// Sports// Political Program and Entertainment 📲

BREAKING NEWS37 Members of House of Representatives Set to Join ADC in Support of Peter Obi’s Presidential AmbitionIn a ...
14/03/2026

BREAKING NEWS

37 Members of House of Representatives Set to Join ADC in Support of Peter Obi’s Presidential Ambition

In a major political development, thirty-seven members of Nigeria’s House of Representatives are reportedly preparing to defect to the African Democratic Congress (ADC).

The move is said to be in alignment with their support for Peter Obi’s presidential ambition, signaling a significant shift in the country’s political landscape.

ULT MEDIA /ADC Naws

FOR IMMEDIATE RELEASEPRESS STATEMENT FROM N-POWER BENEFICIARIES NATIONWIDEFINAL 10-DAY NOTICE TO THE FEDERAL GOVERNMENT ...
09/03/2026

FOR IMMEDIATE RELEASE

PRESS STATEMENT FROM N-POWER BENEFICIARIES NATIONWIDE

FINAL 10-DAY NOTICE TO THE FEDERAL GOVERNMENT OF NIGERIA

We, the 1,495,571 N-Power beneficiaries across Nigeria, wish to formally express our deep frustration, anger, and disappointment over the Federal Government’s continued refusal to pay our outstanding stipends.

For over three years, beneficiaries of the N-Power programme have endured extreme hardship caused by the Government's failure to honor its financial obligations. Many of us have been pushed into poverty, debt, and unbearable living conditions while the same government continues to make public claims about youth empowerment.

Let it be made absolutely clear: these stipends are not gifts or handouts. They are payments for services already rendered to the nation under a government programme.

Despite our patience, restraint, and repeated appeals, the silence and neglect from the authorities have become unacceptable.

Therefore, we are issuing a FINAL 10-DAY ULTIMATUM to the Federal Government of Nigeria.

If all outstanding stipends owed to 1,495,571 N-Power beneficiaries are not fully paid within the next ten (10) days, we will collectively take a decisive political stand.

We will NOT vote for the All Progressives Congress (APC) at any level of government in future elections.

We refuse to support any political party or leadership that has made our lives miserable and unbearable for the past three years through neglect, broken promises, and economic hardship.

This is not a threat it is the legitimate democratic response of nearly 1.5 million Nigerians whose dignity and livelihoods have been ignored.

The Government must act immediately to resolve this issue and restore confidence among the young Nigerians who participated in this programme with sincerity and commitment.

The clock starts now.

Signed

National Chairman N-Power Beneficiaries Nationwide

National Publicity Secretary N-Power Beneficiaries Nationwide

Office of the National Publicity Secretary

Date: 09/03/2026.

ULT MEDIA

SHIN GWAMNATIN BOLA TINIBU TA CIKA ALKAWURAN DA TAYIWA YAN KASA?Yayin da wa'adin Gwamnatin shugaba Asiwaju Bola Ahmed Ti...
07/03/2026

SHIN GWAMNATIN BOLA TINIBU TA CIKA ALKAWURAN DA TAYIWA YAN KASA?

Yayin da wa'adin Gwamnatin shugaba Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ta zo gangara, har yanzu talakawa na ci gaba da kokawa sakamakon rashin ganin sauyin da ta kawo, musamman a muhimman bangarorin da ta yi yakin neman zabe a kai.

Shugaba Tinubu dai ya yi alkawarin kawo karshen matsalar tsaro a kasar nan lokacin da yake neman kuri'a da bayan ya ci zabe, sannan ya yi alkawarin samarwar wa talakawan kasar nan saukin rayuwa da tallafin Man Fetur da ya cire.

Kazalika ya kuma bugi kirji da cewa, matukar ya gaza samarwa kasar nan tsayayyiyar wutar lantarki, to kar kowa ya zabe shi idan ya dawo karo na biyu.

Babban taken shugaban dai shi ne 'Renewed Hope' wato sabunta fata, wanda a karkashinsa ne ya ke yin wasu ayyuka da yake ganin za su rage wa al'umma radadin rayuwa.

Shin har yanzu kuna tare da tsarin 'Sabunta Fata?

Ult Media.

"Mai horar da Barau Football Club  ya ci mutuncina har da yunƙurin duka na saboda tambayar aiki da na yi masa, wannan ab...
15/02/2026

"Mai horar da Barau Football Club ya ci mutuncina har da yunƙurin duka na saboda tambayar aiki da na yi masa, wannan abin takaici ne ga harkar wasanni. Ina fatan SWAN KANO za ta ɗauki matakin da ya dace domin kare martabar ‘yan jarida."
~ Aminu Halilu Tudun Wada,
Ma'aikacin Freedom Radio Nigeria.

Kuyi following Shafin Jaridar
Autan Media International
Zallar Madarar Labarai da Rahotanni.

ULT MEDIA.

Yadda matasan APC su ka yi wa Jobe ihu a taron raba tallafi na dan gidan Ganduje a Kano Ana zargin matasan jam'iyyar APC...
09/02/2026

Yadda matasan APC su ka yi wa Jobe ihu a taron raba tallafi na dan gidan Ganduje a Kano

Ana zargin matasan jam'iyyar APC da yi wa dan majalisar tarayya mai wakiltar Dawakin-Tofa, Tofa da Rimin Gado, Engr. Abdulkadir Jobe ihu a jihar Kano.

DAILY NIGERIAN HAUSA ta tattaro cewa an yi wa Jobe ihun ne a yayin da ya ke jawabi a taron raba tallafi da Abba Ganduje ya shirya a jihar Kano, a jiya Lahadi.

Wata majiya da ke wajen lokacin da lamarin ya faru ta shaidawa DAILY NIGERIAN HAUSA cewa magoya bayan APC ne s**a yi ihun, yayin da wakilin Jobe, wanda shi ne daraktan yaƙin neman zaɓen sa ke jawabi a madadinsa a taron.

Majiyar ta kara da cewa tun daga lokacin da mai gabatar da taro ya ambaci sunan Jobe, aka rude da ihun "Ba ma yi", "Ba ma yi !!!", duk da cewa ba dan majalisar ba ne da kan sa, wakilin sa ne.

Ko da wakilin na Jobe ya fara jawabi, sai matasan s**a ci gaba da ihun "Ba ma yi".

Majiyar ta kara da cewa a jawabin da wakilin Joben, wanda ya ce zai yi ne a madadinsa, ya sake jaddada neman afuwar al'ummar Dawakin Tofa, Tofa da Rimin Gado idan ya saba musu, amma duk da haka bai sha ba, inda matasan s**a rude da "Ba mu yafe ba", "Ba mu yafe ba !!!".

Wakilin ya kuma jaddada godiyar Jobe ga Allah ya ce ya kafa tarihin zama dan majalisar tarayya da ya yi hawa biyar a yankin.

DAILY NIGERIAN HAUSA ta rawaito cewa daga karshe dai, bayan an taushi matasan, sai su ka sun yi shiru har wakilin na Jobe ya kammala jawabin na sa.

Za a iya kwasar ƴan kallo a takarar kujerar majalisar wakilai ta Dawakin-Tofa, Tofa da Rimingado duba da cewa Jobe, wanda shi ne mai ci, da Sanusi Bature Dawakin-Tofa da Abba Ganduje duk suna harin kujerar a zaben 2027.

A yanzu dai za a iya cewa ba a san maci tuwo ba sai miya ta kare.

Duk wani yunƙuri na tuntubar Hon. Jobe abin ya ci tura domin ba a same shi a wayar tarho da wakilinu ta rika kira har zuwa lokacin wallafa wannan labari ba.

Ult Media.

Rashin Biyan Kudin Shirin Npawer ga Masu cin gajiyarsa Yana Kara jefa Al'ummar Najeriya cikin talauci.
05/02/2026

Rashin Biyan Kudin Shirin Npawer ga Masu cin gajiyarsa Yana Kara jefa Al'ummar Najeriya cikin talauci.

LATEST UPDATES  Former APC National Chairman, Abdullahi Adamu, has defected from the APC to the ADC coalition.Ult Media.
09/01/2026

LATEST UPDATES
Former APC National Chairman, Abdullahi Adamu, has defected from the APC to the ADC coalition.

Ult Media.

Gwamnoni Da Sanatoci Na shirin Komawa Jamiyar Hadaka Ta ADC Babbar Barazana Ga Gwamnatin Jamiyar APC DA-DUMI-DUMINSA:Was...
08/01/2026

Gwamnoni Da Sanatoci Na shirin Komawa Jamiyar Hadaka Ta ADC Babbar Barazana Ga Gwamnatin Jamiyar APC

DA-DUMI-DUMINSA:Wasu Gwamnonin Najeriya tare da wasu Sanatoci da ‘Yan Majalisar Wakilai sun shirya komawa jam’iyyar ADC

(African Democratic Congress) cikin wani taron karɓa na musamman a Eagle Square, Abuja.
Shugabannin da ake sa ran za su yi waɓa:
- Gwamna Seyi Makinde (Oyo State)
- Gwamna Alex Otti (Abia State)
- Gwamna Ahmadu Fintiri (Adamawa State)
- Gwamna Bala Mohammed
(Bauchi State)
- Gwamnan Zamfara State
Har ila yau:
-Sanatoci 18
- Da dama daga cikin Yan Majalisar Wakilai suna shirin yin tsalle zuwa jam’iyyar ADC.

Ranar taron:14 ga Janairu, 2026
📍 *Wurin taron:* Eagle Square, Abuja

Wannan lamari na daga cikin manyan sauye‑sauyen siyasa da ake sa ran zai kawo jawabi mai ƙarfi a yanayin siyasar Najeriya kafin babban zabe na 2027.
Rahoton AbdulRasaq Garba
Vanguard News Hausa

DA-DUMI-DUMINSA:Wasu Gwamnonin Najeriya tare da wasu Sanatoci da ‘Yan Majalisar Wakilai sun shirya komawa jam’iyyar ADC

(African Democratic Congress) cikin wani taron karɓa na musamman a Eagle Square, Abuja.
Shugabannin da ake sa ran za su yi waɓa:
- Gwamna Seyi Makinde (Oyo State)
- Gwamna Alex Otti (Abia State)
- Gwamna Ahmadu Fintiri (Adamawa State)
- Gwamna Bala Mohammed
(Bauchi State)
- Gwamnan Zamfara State
Har ila yau:
-Sanatoci 18
- Da dama daga cikin Yan Majalisar Wakilai suna shirin yin tsalle zuwa jam’iyyar ADC.

Ranar taron:14 ga Janairu, 2026
📍 *Wurin taron:* Eagle Square, Abuja

Wannan lamari na daga cikin manyan sauye‑sauyen siyasa da ake sa ran zai kawo jawabi mai ƙarfi a yanayin siyasar Najeriya kafin babban zabe na 2027.

Rahoton AbdulRasaq Garba daga Vanguard Bews Hausa

DA-DUMI-DUMINSA:Wasu Gwamnonin Najeriya tare da wasu Sanatoci da ‘Yan Majalisar Wakilai sun shirya komawa jam’iyyar ADC ...
07/01/2026

DA-DUMI-DUMINSA:Wasu Gwamnonin Najeriya tare da wasu Sanatoci da ‘Yan Majalisar Wakilai sun shirya komawa jam’iyyar ADC

(African Democratic Congress) cikin wani taron karɓa na musamman a Eagle Square, Abuja.
Shugabannin da ake sa ran za su yi waɓa:
- Gwamna Seyi Makinde (Oyo State)
- Gwamna Alex Otti (Abia State)
- Gwamna Ahmadu Fintiri (Adamawa State)
- Gwamna Bala Mohammed
(Bauchi State)
- Gwamnan Zamfara State
Har ila yau:
-Sanatoci 18
- Da dama daga cikin Yan Majalisar Wakilai suna shirin yin tsalle zuwa jam’iyyar ADC.

Ranar taron:14 ga Janairu, 2026
📍 *Wurin taron:* Eagle Square, Abuja

Wannan lamari na daga cikin manyan sauye‑sauyen siyasa da ake sa ran zai kawo jawabi mai ƙarfi a yanayin siyasar Najeriya kafin babban zabe na 2027.
Ult Media/Vanguard Hausa.

03/01/2026

Muna Kira ga Mahukunta Musamman na Karamar Hukumar Tofa domin su fito suyimana bayani
Shin Haka yakamata Ace Ma'aikatar Ilimi takasance,

Shin Ina batun kudaden da gwamnatin jiha take nawa kananan Hukumomi domin godanarwa.
Shin wai ba a JIHAR Kano babe Mai Girma Gwamna ya Sanya dokar ta baci akan Ilimi.

To idan Gwamnatin batasan Halin da Ilimi da Ma'aikatar Ilimi take cikiba a Karamar Hukumar Tofa to ga kadan daga ciki.

Kuma zamu cigaba da irin wadannan abubuwan domin an karar da Mahukunta.

ULT MEDIA

YANZU-YANZU: An dage sauya shekar Gwamna Abba zuwa 12 ga wataRahotannin da ke cewa Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf,...
03/01/2026

YANZU-YANZU: An dage sauya shekar Gwamna Abba zuwa 12 ga wata

Rahotannin da ke cewa Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, zai fice daga jam’iyyar NNPP zuwa jam’iyyar APC an dage shi, kamar yadda jaridar PlatinumPost ta rawaito.

Majiyoyi kusa da gwamnan sun bayyana cewa ranar da aka fara tsara wa domin sauyin sheƙar a hukumance, wato Litinin, 5 ga Janairu, 2026, yanzu an sauya ta zuwa Litinin, 12 ga Janairu, 2026.

A baya, jaridar Daily Nigerian ta rawaito cewa Gwamna Yusuf zai sauya sheƙa zuwa APC a ranar 5 ga Janairu.

Sai dai wata majiya mai tushe, wadda ta nemi a sakaya sunanta kuma ta halarci wani taro tsakanin Gwamna Yusuf da Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, a Abuja ranar Juma’a, ta bayyana cewa gwamnan ya nemi ƙarin lokaci.

A cewar majiyar, Yusuf na son ci gaba da tuntubar wasu ‘yan majalisar dokokin jihar da sauran manyan masu ruwa da tsaki da har yanzu ba su bayyana cikakken goyon bayansu ga wannan yunƙurin siyasa ba.

Ult Media.

Finally, Governor Yusuf to defect to APC Monday The governor of Kano State, Abba Yusuf, will formally join the ruling Al...
03/01/2026

Finally, Governor Yusuf to defect to APC Monday

The governor of Kano State, Abba Yusuf, will formally join the ruling All Progressives Congress, APC, on Monday, DAILY NIGERIAN can report.

Mr Yusuf, who is the lone governor of New Nigeria Peoples Party, NNPP, is already in Abuja for the final preparations of his defection.

Sources familiar with the governor's defection plans told DAILY NIGERIAN that Vice President Kashim Shettima and the national chairman of the party Yitwalda Nentawe will host the governor in Abuja.

Already, the party leader in Kano, Abdullahi Ganduje, has been recalled from a Dubai trip, just as the state chairman, Abdullahi Abbas, was asked to cut short his lesser hajj trip to issue APC membership card to the governor at his Diso Ward of Gwale Local Government Area of Kano State during the week.

Ult Media.

Address

Kano

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when ULT MEDIA posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share