AliFagge

AliFagge media centre media publicity connect

29/10/2025

Gwamnonin Arewa (3) Na shirin komawa APC...💯🎉

29/10/2025

Sojoji sun k**a Tsohon Gwamnan da Ake zargi da kifar da Gwamnatin Tinubu...👇

29/10/2025

Za'ayi babban kamu !
Duk wani Dan jam'iyyar APC Alhamdulillah

Details coming soon..

Maigirma Danmajalisa tarayya Hon. (Dr) Abubakar Kabir Abubakar Bichi ya Jagoranci kaddamar da Kwamitoci guda (7) a yamma...
29/10/2025

Maigirma Danmajalisa tarayya Hon. (Dr) Abubakar Kabir Abubakar Bichi ya Jagoranci kaddamar da Kwamitoci guda (7) a yammacin Ranar Talata 29/10/2024 a Zauren Majalissar tarayya domun Samun Cigaba a Karamar Hukumar Bichi.

Kwamitoci da aka kaddamar sun hada da

1, Education Committee, karkashin jagoranci Dr Habibu Usman Abdu

2, Foreign Scholarship Committee karkashin jagoranci Dr Mukutar Nura

3, Agriculture and Food Management Committee, Karkashin jagoranci Prof Armayau Hamisu Bichi.

4, Streetlight Management Committee Karkashin jagoranci Sani Ibrahim Bichi

5, Health care Management Committee ,Karkashin jagoranci Dr. Yusif Muhd Sabo

6, Small Medium and Enterprise Committee, Karkashin jagoranci Zahaddeen Bello

7, Environmental Sanitation Management Committee,Karkashin jagoranci Surajo Shehu (Sima)

Maigirma Dan Majalissar tarayya Hon Dr Abubakar kabir Abubakar Bichi yaja Hankalin wadanna kwamatoci dasu Aiki tukuru da samin Cigaba a Karamar Hukumar Bichi.

Hakiki maigirma Dan Majalissar tarayya yayi tunani da hangen Nesa wajan Dauko wadanna kwamatoci domin Samun Cigaba a Karamar Hukumar Bichi.
Taron Yasami Halattar Dattawan jamiyar APC da Shuwagabanni jamiyar APC na Karamar Hukumar Bichi.

Jamilu Halliru Master
Babban Darattan Yada Labarai da Hudda da Yan jaridu

27/10/2025

Breaking News Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa Sule Lamido Zai Shigar Da Jam'iyyar PDP Kara Kotu Domin Taki Seda Masa Da Form Din Takara

An taɓa cewa Ganduje yana yankan shaguna a makarantu, amma yanzu ga shi, Allah ya jarabce ku — ku ma makarantar gaba ɗay...
26/10/2025

An taɓa cewa Ganduje yana yankan shaguna a makarantu, amma yanzu ga shi, Allah ya jarabce ku — ku ma makarantar gaba ɗaya kuke siyarwa a zargin da akeyi yanxu 😢

💥Mai Girma Tsohon Kwamishinan Yadda Labarai Na Jihar Kano Kuma Tsohon Chief Of Staff Comrade Muhammad Garba,Ya Hallaci T...
25/10/2025

💥Mai Girma Tsohon Kwamishinan Yadda Labarai Na Jihar Kano Kuma Tsohon Chief Of Staff Comrade Muhammad Garba,Ya Hallaci Taron Empowerment Da Gamayyar Shugabannin Kungiyar APC Media Forum Na Jihar Kano Wanda Akayi A Audu Bako Way,Kano.
...AUF....
(Saturday 25/10/2025)

Shin kuna ganin za'a kai zaɓen 2027 da Engr Sagir Koki a tafiyar Kwankwasiyya?
23/10/2025

Shin kuna ganin za'a kai zaɓen 2027 da Engr Sagir Koki a tafiyar Kwankwasiyya?

19/10/2025

SAMA DA KUNGIYOYIN MATA DUBU DAYA MASU GOYON BAYAN ASIWAJU BOLA AHMAD TINUBU A JIHAR KANO ZASUCI GAJIYAR KOYAN KIWON KAJI DA KIFI WANDA KOWANNE MUTUM ÆŠAYA ZA'A KASHE MASA SAMA DA NAIRA DUBU DARI BIYAR DAKA ENG. ABBA KABIR BICHI

Inji Babban Daraktan cibiyar kula da Nagartar Ayyuka ta kasa NPC
Hon Dr. Baffa Babba Dan'agundi NIM
Babban Daraktan ya bayyana hakan ne a yammacin Wannan rana ta Asabar 18-10-2025. lokacin da yake ganawa da Shuwagabannin Clusters dana bangaren mata na women wing, da sauran Shuwagabannin sassa daban daban na Tinubu Support Groups a jihar Kano, ya ƙara da cewar dole muci gaba da godewa Engr Abba Kabir Abubakar Bichi wanda shine ya samar da wadannan kayyakin dan a rabawa kungiyoyi magoya bayan Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu,

Dr. Baffa Babba Dan'agundin yaja hankalin Shuwagabannin Clusters kansu dinka saukar da sako zuwa kasa tare da fadakar da jama'a cewar tsarin wannan tafiyar mutunci ne tsarin wannan tafiyar masalaha ce babu wani dan Jam'iyyar Apc da muke fada dashi mai kowacce irin bukata shine sunan wannan gida, ya kara tabbatar da cewar a shirye wannan gida yake ya mara baya duk wanda Allah yabawa dama a wannan tafiya

Karshe ya kuma tabbatarwa da yan kungiyoyi cewar za'a cigaba da sauke kabakin arziki duk wata k**ar yadda yayi Alkawari

Ayuba Jarimi
SSA MEDIA TO DG NPC
Saturday 18th October 2025.

Shugaban hukumar kula da nagartar ayyuka ta kasa Hon. Dr. Baffa Babba Dan'agundi, NIM ya karbi bakuncin Manajan Daraktan...
15/10/2025

Shugaban hukumar kula da nagartar ayyuka ta kasa Hon. Dr. Baffa Babba Dan'agundi, NIM ya karbi bakuncin Manajan Daraktan Hukumar kula da Ci gaban Arewa-Maso-Yamma (North-West Development Commission), Farfesa Shehu Abdullahi Ma’aji, a ofishinsa.

Ziyarar girmamawar wadda ta rikide zuwa tattaunawa ta musamman domin samar da dabarun ci gaba, inda shugabannin biyu Hon. Dan'agundi da tsohon Shugaba mai kula da harkokin dalibai na Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil, Jihar Kano s**a tattauna batutuwa domin samar da cikakken haɗin kai tsakanin hukumomin gwamnati da kuma gina dangantaka mai inganci da za ta haifar da ɗorewar ci gaba a cikin harkokin gwamnati.

Aminu Abba Kwaru
Ofishin Darakta Janar
Cibiyar Ƙara Ƙimar Aiki ta Ƙasa
Laraba, 15 ga Oktoba, 2025

Tawagar Gidan DG NPC Dr Hon Baffa Babba Danagundi Sunkai Ziyarar Girmamawa Ga Mai Dakin Gwamnan Jahar Jigawa Hajjiya Ami...
14/10/2025

Tawagar Gidan DG NPC Dr Hon Baffa Babba Danagundi Sunkai Ziyarar Girmamawa Ga Mai Dakin Gwamnan Jahar Jigawa Hajjiya Amina Umar Na Madi Dan Mode (Garkuwan Matan Africa) A Wannan Dare
Karkashin Jagorancin SLA Nasiru Usman Muhammad ( Zico )

Address

Maiduguri

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when AliFagge posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to AliFagge:

Share