29/10/2025
Maigirma Danmajalisa tarayya Hon. (Dr) Abubakar Kabir Abubakar Bichi ya Jagoranci kaddamar da Kwamitoci guda (7) a yammacin Ranar Talata 29/10/2024 a Zauren Majalissar tarayya domun Samun Cigaba a Karamar Hukumar Bichi.
Kwamitoci da aka kaddamar sun hada da
1, Education Committee, karkashin jagoranci Dr Habibu Usman Abdu
2, Foreign Scholarship Committee karkashin jagoranci Dr Mukutar Nura
3, Agriculture and Food Management Committee, Karkashin jagoranci Prof Armayau Hamisu Bichi.
4, Streetlight Management Committee Karkashin jagoranci Sani Ibrahim Bichi
5, Health care Management Committee ,Karkashin jagoranci Dr. Yusif Muhd Sabo
6, Small Medium and Enterprise Committee, Karkashin jagoranci Zahaddeen Bello
7, Environmental Sanitation Management Committee,Karkashin jagoranci Surajo Shehu (Sima)
Maigirma Dan Majalissar tarayya Hon Dr Abubakar kabir Abubakar Bichi yaja Hankalin wadanna kwamatoci dasu Aiki tukuru da samin Cigaba a Karamar Hukumar Bichi.
Hakiki maigirma Dan Majalissar tarayya yayi tunani da hangen Nesa wajan Dauko wadanna kwamatoci domin Samun Cigaba a Karamar Hukumar Bichi.
Taron Yasami Halattar Dattawan jamiyar APC da Shuwagabanni jamiyar APC na Karamar Hukumar Bichi.
Jamilu Halliru Master
Babban Darattan Yada Labarai da Hudda da Yan jaridu