Darajar Ya Mace

Darajar Ya Mace Voice of women • Life stories • Relationship advice • Family values.🌸 Domin daraja da karfafa mace a cikin al’umma.🧕🏻

Miji ne ya haɗa solar a gidansa domin ya dinga jin daɗin rayuwa tare da iyalinsa. Kawai sai matar tace tana so ta dinga ...
08/06/2026

Miji ne ya haɗa solar a gidansa domin ya dinga jin daɗin rayuwa tare da iyalinsa. Kawai sai matar tace tana so ta dinga siyar da pure water, tunda a unguwar ba a samun NEPA sosai. Yace kuma za tayi ciniki sosai.

Sai ya je ya siyo mata leda biyar. Aka gayawa ’yan unguwa ana saida ruwa, cikin ikon Allah aka dinga zuwa ana siya. Baiwar Allah nan ta na ta samun ciniki, har ya kai ana siyar da leda goma sama da haka a rana, kuma fa solar ɗinsa ake kunnawa.

Yanzu da aka fara zafi sai ake samun ciniki sosai, sai mijin yace:
“Yanzu abin da ya kamata muyi, solar nan mu daina kunnawa cikin dare. Karfe 9 na safe idan kika kunna zuwa 4, ruwan yayi sanyi har dare za ki ta ciniki. Tunda ana zafi sai mu ringa kwana a tsakar gida, mu kashe solar kar aiki yayi wa solar yawa ya lalace da wuri.”

Hmm, ba da yini yake a gida ba, iya dare yake dawowa. Kuma yace a kashe solar saboda tayi business da solar da safe. Amma ya sadaukar da jin daɗinsa saboda farin cikinta. Yace:
“Wallahi ban taɓa tambayar ta yadda take da riba ba, ko sau ɗaya ban taɓa cewa ta bani aron biyar ba.”
’Yan uwansa s**a zo yawon Sallah, baya nan zasu tafi sai s**a bugo masa waya. Yace matar ta basu 2k, idan ya dawo zai bata. Tace babu. Yace to ta basu 500 su hau adaidaita su tafi gida. Tace ita fa bayarwa ne ba za tayi ba.
“Ba a wasa da kuɗin business.”

Shi kuma yace an daina anfani da solar sa. Wallahi ba za a ƙara kunna masa solar a saida ruwa ba, sai dai ta sai nata solar.
Shine ta tafi gidan su, yaji jiya. Shi kuma yace ya rantse ba zai je ba, ko sun kirashi, sai tayi wata biyu a gidan su sannan zai je.

Shin hukuncin yayi?

😂😅 Ina wacce tace duk wacce tanunawa miji ludayin Miya bazai mata kishiyaba?? yau kinsa na nade tabarmar kunya da hauka ...
06/06/2026

😂😅 Ina wacce tace duk wacce tanunawa miji ludayin Miya bazai mata kishiyaba?? yau kinsa na nade tabarmar kunya da hauka tunda yashigo nake Mai labarai magana daya saina cunamai ludayi Ina labari Yana kecewa da dariya nadauka labarin yakewa dariya Nima ina tayashi seda nafadi wani abinda ba na dariyaba nakai ludayin har jikin fuskarshi inata haya Gaga kawai Naga ya tuntsire dadariya harda rike ciki sai abin yabani haushi sainace Wai me kakeyiwa dariya 😡 yace bakomai Amma bai fasa dariyaba kawai na koma gefe nabata Rai ya gadai dagaske nake sannan yadauko wayarsa yanunamin kalar posting din Ashe yagani awani group tundazu daya kalleni saiya hau dry shine da haushi da kunya s**a isheni namike narike kugu nace saiya gayamin meya kaishi group din mata kunganni nan inagirgiza😧

A boye sunana dan Allah  nakasanche tun ena qarama ena da saurayi yana sona nima ena sanshi lokacin da nazo yin candy sa...
05/06/2026

A boye sunana dan Allah nakasanche tun ena qarama ena da saurayi yana sona nima ena sanshi lokacin da nazo yin candy sai rigima ta barke tsakanin family na za abani wanii na aura duk da yana sona sosae amma ni bana sonshi nayi duk yadda zanyii wanchan ya haqura amma anba wanda nake so dama ya turo iyayensa ayi magana to time din baya sana a karatu yake sai iyayensa basu aminche ba sai iyayena s**a rabamu amma tun tsahon lokacin nan bamu rabu ba muna tare awaya kuma muna haduwa a unguwa tunda unguwarmu daya nadaina kula kowa ina ta jiransa da mukayii fada ne muka rabu na wata daya nafara soyayya da wani har zai turo gdan mu ayi magana mamanshi ta hana bata sona sai dai muka kuma komawa soyayya da tsohon saurayin nawa a boye yanxu shekara 17 yagama karatu yana dan aekin shi amma ya sauyamin baya nemana baya kulani kamr da hankalinsa na gun wata munyi fada dashi akanta dana zage ta shine yake cewa ni a wa idan na kuma zaginta zan gani mukayii wannan fadan na rabu dashi daga baya yazo yabani haquri muka shirya amma bani da lokacin shi gashi an matsamin agda nafito da miji idan nayi mai magana wai akwai abinda yake jira kudin da zai riqeni idan nayi magana zaice nayi haquri na jira yanxu munyi fada akan wata yacemin dama wai yatabamin alqawarin aure ko yace zai aure ko yamin dole a rayuwa nacemai yayi kuma ina da hujja sai cewa yayi na kai kotu abi min haqqi na

Dan Allah 🤲 hide my id and post nayi aure 2 years kenan toh tunda na haihu feeling dina ya dauke to time din saina dauka...
04/06/2026

Dan Allah 🤲 hide my id and post nayi aure 2 years kenan toh tunda na haihu feeling dina ya dauke to time din saina dauka sanyi ne na siyi maganin sanyi na gargajiya ina fara sai na fara ganin yellow discharge d kuraje s**a fitomin a wajan da kaikayin jiki gashi na zama dry ba ni’ima abun dai duk yamin yawa shine naje asibiti nayi musu bayani to lokacin ba’a yimin test ba sai akamin allura ta kwana uku ta jijiya aka bani magunguna sai kurajen s**a tafi discharge dinma ya daina xuwa amma feeling din d ni’iman bai dawo ba sai wani discharge din again ya fara xuwa min fari kamar lotion kuma yana wari kamar albasa hankali na dai yaki kwanciya na kara komawa asibiti mai kyau naga gyne doctor yasa akamin test bayan na mishi bayani toh d akamin test din sai ya nuna banda wani infection koh bacteria infection banda shi nadai ce masa ya rubutamin magani ya rubutamin magunguna nasha amma har yanxu ina fama da discharge dinnan fari kamar lotion kuma yana wari kamar albasa ga rashin feeling din shima yana damuna ga rashin ni’iman shima kona sha maganin ni’iman duk karfinsa ba abinda yake min shine nake so kimin posting koh wata ta taba fuskantar irin haka

Dama haka auran yake wlh danasani da banyiba.yau watana biyar da aure na auri Mai mata Kuma shida matarshi dangine wlh b...
03/06/2026

Dama haka auran yake wlh danasani da banyiba.yau watana biyar da aure na auri Mai mata Kuma shida matarshi dangine wlh bantafa zatan haka zata faruba matsalar mijinane da fari muna zaune lafiya da shida kishiyata kawai saiya bullo da randa yake wajanta saiyazo ya nemeni Ina nunamashi Hakan Babu kyawu saiyace aini matarshi ce dole Babu yadda zanyi ko ban yardaba saiyayi shine jiya yana wajanta saiyakirani dakinshi inacan saigata tazo tayimani Dan banzan duka Amma itama Tasha Mari ga mijina shine kishiyata ta kira mamar mijina tafadamata karya da gaskiya shine mamar mijina tace nazo zan tarwatsamasu gida ita bataga laifin dantaba ai laifinamane Kuma fa shekarata 20 shikuma mijina shekararshi 36 shine s**ayimani wulakanci maimakon mijina yadaina abinda yake yauma saida yazo dakina Kuma fa har yanzu itace da girki shin Dan Allah yazanyine yanzu gashi ni ake daurama laifi Kuma Al halin shine yake Shirin watsa gidanshi da kanshi

mu biyu ne awajen mijin mu nice amarya auremmu yanzu wata 5 randa duk zaikoma dakin kishiyana har rawar kafa yake wlh ra...
02/06/2026

mu biyu ne awajen mijin mu nice amarya auremmu yanzu wata 5 randa duk zaikoma dakin kishiyana har rawar kafa yake wlh ranan dana gaji da haka sai natambayeshi ko akwai abunda tafini ne sai cewa yy inaso yagayamin tsakanin shi da Allah nace eh yace baitaba jina kamar yadda yake jinta ba wai dama yanason gayamin ko akwai abunda zanyi wai tafini dandano sai nace to ngd nanemi magungunan mata dana sanyi nayi maganin sanyi sosai sai nakara tambayanshi yayaji sai cewa yy hmmm maman wance fa daban take amma nayi hkr nayi shiru har nayi hawaye sai ina tunanin kowani abu taminne saboda bafulata nace nikuma bahaushiya tayaya zaka hada budurwa wacce bata haihuba da mai yara 5 dan Allah

slm don Allah  kimin post wlh Ina cikin tashi hankali da masifa 10 month da aure nice ta 3 ada can kowa da gidan shi to ...
01/06/2026

slm don Allah kimin post wlh Ina cikin tashi hankali da masifa 10 month da aure nice ta 3 ada can kowa da gidan shi to yanxu an hade mu da ni ta 3 da ta 2 shine jiya kawai Muna sunnah da oga naganta cikin daki na wai ta zo Neman shi ya mata dibar ruwa Kuma wlh bashi ke mana dibar ruwa ba Yara yake sawa su debo mana Kuma wlh bata taba shiga dakina ba sai jiya don Allah kuba ni shawara yazan bulloma alamarin ga gashi ni duk abun ya dame ni taga duwawuna

Shawara nake so dan AllahMahaifi nah son hadu da mummy nah son fara soyyaya sedai ita ta kasance Cristian ne iyayen ta s...
31/05/2026

Shawara nake so dan Allah
Mahaifi nah son hadu da mummy nah son fara soyyaya sedai ita ta kasance Cristian ne iyayen ta sun nuna basu sonshi amma saboda da suna son juna haka ya musuluntar da ita an bugeta sosai iyaye da yan uwan tah qarshe se sarkin garin ya dauke ta ya aura mah Abban mu ita daga baya son dawo magana da iyaye da yan uwan tah har yakai a duk cikin dakin su tafi sauran kula da mahaifiyar ta sosai Abban mu ke kashe mata kudi ita da yan uwan tah sedai abu guda 😭😭😭 tana kula wasu mazan a waje da Abba ya gane haka seya amsa wayan tohm seta siya wani wayan a waje ta boye ni kuma dana fahimta haka se nake fada mashi naga mummy na boye waya ya duba dakin tah sosai bbu idan ya fita seta fiddo wayan mun nuna mata abinda take be dace bah amma setata tsine mana da zagi s**a ta samun matsala kuma har islamiya ya saka ta batada matsala wajan mu'amala da mutane amma a cikin gida se a hnkl mu 7 ta haifa nine second born yayanah namiji ne buh shima se a hankali nke kula da gidan tinda aikin Abban mu bana xama wace 1 bne ina da 17rs ynx naga rayuwa lkcn se tayi yaji ko kuma tace ita bata haife mu bah baxa ta kula da mu bah ni xanta kula da kanne nah da yayanah nayi girki,shara,wanki,komai,na kausu mkrnt na dawo na dauke su nima inayi ynx haka I'm a 300l student tin kafin nakai 10yrs rannan abin ya bama Abba haushi ya buge ta tana ta xagin ya sake tah ita baxa ta iya xama dashi bah idan ya haifu ya sake tah qarshe dae sun rabu shima Abban mu da nasha laefin tinda idan tayi abu yace bayaso taqi seya xage ta amma bata rasa ci dasha bah sutura gida amma taqi xama wani lkcn se tayita aljannu idan yakai qaran tah wajan iyaye sesu nuna laefin shi ynx tayi wani auren kuma wanda ta aura kuma beda rufin asiri kaman Abban mu tinda har kiran Abban mu suke ya tura masu kudi nima idan na samu ina tura masu suna gaisawa sosai sedai bata son taga yana farin ciki da auntie'n mu matar baban mu kenan mu kuma ta riqe mu sosai tohm ita mummy nawa suna gaisawa da baban mu amma wani lkcn seta koma tana zagin sa tana cewa yana so ta dawo ne mu kuma kullum so take ta nuna mana baban mu beda mutinci ci ni kuma na taso tin ina qarama an bani waya ina social media ina karanta lattafai da dama nadan san rayuwa ni kadaice na kasance me wayo a gdn mu tinda yayanah bashi da wayo tasa yaqi karatu kullum yana batama Abban mu rai 😭😭😭 har lkcn dana fara period bata sani bah qarshe a islamiya da waya na koya abubuwa da yawa su kuma sisters dina ynx auntie na koya masu saboda ni ban iya fada mata na kasance mejin kunya sosai
Ynx ita mummy'n namu tana son waya damu amma Abbah yace iya ni kadaice xamu dinga magana kafin sauran sun qara hankali suma seya basu waya tin sbd tana fada masu wani abubuwa har asiri tama auntie da baba idan yaxo gida hutu se yaji beson ganin ta ynx dae ta sauqi alhmdllh

ni Amarya ce to Muna zama gida daya da kishiya tah, tun satin amarchi da yaqare , yakoma dakinta , to bayan yagama kwana...
30/05/2026

ni Amarya ce to Muna zama gida daya da kishiya tah, tun satin amarchi da yaqare , yakoma dakinta , to bayan yagama kwanakinshi yadawo dakina aranar sai yarinyar t tayita kuka , qaramacefa sosai batakai two years ba, sai yaje yayimata mgn yace kukan mi takeyi saitace cikin yarinyar ne yake ciwo tabata nono taqi kar6a nimada naji kukan yaqi qarewa saina tashi nashiga dakin, dayake 1 parlor ne da bedrooms dinmu aciki, yarinyar tana hannunshi yanata rarrashinta dakyar tayi bacci har 1 nadare, nidai nagaji natashi natafi daki, to bayan natafi da mintuna naji tana shiru ahankali ahankali, sai zuwa kusan 2, sai gashi yadawo, to hk washegarima har asibiti tace takaita, to Kuma ranar dayakoma dakinta Sam batayi kukan ba, atakaicedai sai Yana dakina sannan ciwon yarinyar yaketashi tayita kuka, anfi wata biyu ahaka, Kuma kusan kullum in Yana dakina sai sunsa yatashi yatafi chan dakinyakai dare sosai, tun inajiranshi har nadena nadingayin bacci saidai innafarka ko natashi da asbah inganshi, da abun ya isheni ,sainasameta nida ita axuwan muyi mgn ta fahimtuwa, nacemata wlh duk na fahimceta Amma bataganin wannan abun akwai hakki? saicewa tayi to wacece ni dazance zan Raba yarinya da ubanta , tariga tasaba kwana da ubanta Amma nazo narabasu sai inyi hkr harsai tasaba sannan, nace badamuwa tunda hk tace Nima ai shine yaje yaraboni da iyayena banice nakawo kainaba, dama ranar dakina yake , inatajiranshi har qarfe sha Daya bedawo ba , lkcn dayashigo kawaii naji yarinyar ta tsandare da kuka abun yabani mamaki sosai wlh ko dakina be shigoba yawuce chan , har kusan 1 be shigoba,Kai har nayi bacci ranar naci kuka nagodema Allah , washegari dasafe kafin yafita nace don Allah alfarma nake nema yace yanaji nace nabarma Mamar Jiddah kwana na daga yau harsanda Jiddah xatasami lfy please zancigaba

Part 2 Juya wan dazanyi naga maman yarinyannane tana kuka tanakaimun Duka ka cewa inason nakashemata yarta, Muna musu ba...
28/05/2026

Part 2 Juya wan dazanyi naga maman yarinyannane tana kuka tanakaimun Duka ka cewa inason nakashemata yarta, Muna musu bakin ciki ita da mijinta sbd ni bantaba haihuwa ba shiyasa nadauki guba nabawa yarta.
Nida mijina muka zuguna muna rokansu akan suyi hkr Wlh bamuda niyyan cutarmusu da yarinya mutane s**a taru awajen s**ayi tabasu hkr Amma Ina harta kira lawyer ta tafadamasa abunda Ke faruwa , haka mukakouma gida muna jimami yarinyan kuma tana asibiti batadawo daidaiba, kwana biyu da faruwan haka akakawomana sambaci daga court akan Munyi kokarin kashe yarinya yar sheka biyu. Mijina yawanke kafarsa yaje gidan basu hkr s**ace su basusan zance ba ahadu acourt kawai. Nikadai da mijina mukasan tashin hankalin damukashiga akan abunda yafaru da yarinyan nan wallahi , ranna Zuwa kotu Mai shariya y umurce cewa likitoti suyi bincike abunda taci tunda fa safinyan Zuwa yamma , dawowanmu daga court ne nabiyu ne likitan yagane food poison ( abinci taci yadawo mata guba kamar akwai abunda abunda in mutun yaci yahada dawani Abu in jikinsa baikarbi abincinba na iya zama masa food poison ) aka tambayi uwan kou akwai abunda tabata dasafe kafin takawota gidanmu tace ehh ta bata ayada da madara sannan taci tuwo damiyan kubaiwa:note bawai ana nufin abinci datafada anata yana amfani akan kouwaba karkuje kuhana yaranku cin abincin kouwa da yanayin jikinsa )
Bayan Jin wnanan bayani antabbar da yarinya Nanma tafara warware sannan alkali ya umurce dasu bamu hkr bayan hkrn das**amu
Mijinaba gaban kotun yace bamu basu saide gaisuwan musulunci . Shine matan yake cewa abamu hkr Dan Allah dasucigaba dakawo yarsu wajen mumance da koumi kuskure mijina kuma yace ba wannan zance
THE END

Address

Kano
Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Darajar Ya Mace posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share