10/09/2026
please admin hide my ID.
nice na tambayi mijina fita unguwa zanje kitso a wajen kawata,karfe 11 Na bar gida,da na fito nayi masa text sbd yasan time dinda na bar gidan,yayimin reply da na dawo 2pm ,nace masa in sha Allah,to unfortunately da naje sai na samu tana dan aiki so bamu fara kitson sai kusan 1,ko da naga haka sai nai masa text yayi hakuri zan dan kara lokaci sbd kitson ba a gamaa ba,bai ce min komai ba na dauka ya amince kenan sbd a yawan lokuta ahirunsa na nufin shikenan, wallahi sisters sai kusan 4 muka gama,na tashi nayi sallah azahar da la'asr dinma hadawa mukai,ga gidansu da dan nisa da bakin hanya a takaice dai sisters na kai guda past 5pm to wallahi ko da nazo zan bude gate ashe bawan Allahn nan ya kulle ta ciki,na kirasa bai dauka ba,na kira kishiyata tace wallahi gata nan tana ta basa hkr amma wai yace kar wanda ya bude min kofa, sisters banyi fushi ba sbd nasan ni nayi laifi,amma abinda ya kona min rai sis,,sai da na kai 6:40 a tsaye ga unguwar da mutane kowa yana wucewa yana kallona nayi ta kiransa yaki dauka kuma yaki bari a bude min,,sai da ana kiran magrib sannan ya bari yara s**a bude min,,banyi kuka ba sisters amma naji zafi sosai,,ko babu komai ni matarsa ce ba yarsa ba,kai ko yarsa ce tunda mace ce ai ya kamata ya bude sai ay mata duk hukuncin da za'ayi ko, shine nace please ya zanyi sisters hakuri zan bada ko yaya,don nasa ko nayi masa bayani ba saurara zai ba.
wallahi tun dazu nake ta so naje na basa hakuri amma idan na tuna bari na da yay a gate for more than hour sbd na saba lkc alhalin da izininsa na fita sai naji bazan iya ba..