Sen. Muntari Dandutse Media Reporters

Sen. Muntari Dandutse Media Reporters Chairman Senate Committee on Tertiary
Institutions and TetFund | Senator
representing Katsina South Senatorial
District, Katsina State.

Maigirma Sanata Dandutse Ya Jagoranci Taron Wayar Da Kai Kan Lamunin Karatu A Jami’ar UyoShugaban Kwamitin Majalisar Dat...
24/08/2026

Maigirma Sanata Dandutse Ya Jagoranci Taron Wayar Da Kai Kan Lamunin Karatu A Jami’ar Uyo

Shugaban Kwamitin Majalisar Dattawa Kan Manyan Makarantu Da Tetfund, Sanata Muntari Muhammad Dandutse, Ya Jagoranci Wani Mahimmin, Taron Wayar Da Kai Kan Shirin Lamunin Karatu Na Gwamnatin Tarayya A Jami’ar Uyo, Da Ke Jihar Akwa Ibom.

Sanata Dandutse, Wanda Ke Wakiltar Mazabar Katsina Ta Kudu A Majalisar Dattawa, Ya Jagoranci Taron Wayar Da Kan Jama’a Kan Asusun Lamunin Ilimi Na Najeriya (Nelfund), Wanda Ya Haɗa Masu Ruwa Da Tsaki A Fannin Ilimi Daga Sassa Daban-daban Na Ƙasar.

An Gudanar Da Taron Ne Ƙarƙashin Taken: “faɗaɗa Damar Samun Ilimi Mai Zurfi Ta Hanyar Samar Da Ingantaccen Tsarin Tallafin Kuɗin Karatun Ɗalibai.”

Taron Ya Mayar Da Hankali Ne Kan Yadda Za A Ƙara Fahimtar Shirin Lamunin Karatu Na Gwamnatin Tarayya Da Kuma Faɗaɗa Damar Ɗaliban Najeriya Samun Kuɗin Da Za Su Taimaka Musu Wajen CI Gaba Da Karatu.

A Jawabinsa, Sanata Dandutse Ya Ce Wayar Da Kan Ɗalibai Da Cibiyoyin Ilimi Game Da Shirin Na Da Muhimmanci, Domin Su Fahimci Yadda Tsarin Yake Da Kuma Matakan Da Ake Buƙata Domin Cin Gajiyarsa.

Ya Ce Haɗa Masu Ruwa Da Tsaki Daga Shiyyoyin Siyasa Shida Na Ƙasar Zai Taimaka Wajen Ƙara Wayar Da Kai, Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Tsakanin Cibiyoyin Ilimi Da Kuma Faɗaɗa Damar Samun Tallafin Kuɗin Karatu Ga Ɗalibai.

Jami’ar Uyo Ce Ta Karɓi Baƙuncin Taron, Wanda Ya Samu Halartar Wakilin Gwamnan Jihar Akwa Ibom, Kwamishinan Ilimi, Farfesa Ubong Umoh, Da Shugabannin Manyan Makarantu, Magatakarda, Shugabannin Tsangayu, Farfesoshi Da Sauran Masu Ruwa Da Tsaki A Fannin Ilimi.

Bayan Kammala Taron, Shugaban Kwalejin Ilimi Ta Tarayya Da Ke Ididep, Dakta Wilson Udo Udofia, Ya Yaba Wa Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu Bisa Ƙaddamar Da Shirin Nelfund.

Dakta Udofia Ya Ce Shirin Zai Taimaka Wajen Rage Matsalar Kuɗin Karatu Da Wasu Ɗalibai Ke Fuskanta, Musamman Waɗanda S**a Cancanta Amma BA Su Da Isassun Kuɗaɗen CI Gaba Da Karatunsu.

Ya Ce Kwalejin Ilimi Ta Tarayya Da Ke Ididep Za Ta Yi Aiki Tare Da Nelfund Da Sauran Hukumomin Da Abin Ya Shafa Wajen Wayar Da Kan Ɗalibai, Domin Tabbatar Da Cewa Waɗanda S**a Cancanta Sun Samu Bayanai Da Jagorancin Da Ya Dace.

Shugaban Kwalejin Ya Kuma Yaba Wa Mataimakin Shugaban Jami’ar Uyo, Farfesa Chris Ekong, Da Sauran Jami’an Jami’ar Bisa KarɓAR Baƙuncin Taron.

Ya Ce Irin Waɗannan Shirye-shirye Na Samar Da Damar Da Cibiyoyin Ilimi Da Ɗalibai Ke Samu Wajen Fahimtar Shirin Lamunin Karatu Da Kuma Yadda Za Su Amfana Da Shi.

Dakta Udofia Ya Jaddada Cewa Kwalejin Za Ta CI Gaba Da Mayar Da Hankali Wajen Horas Da Malaman Najeriya Na Ƙarni Na Gaba, Yana Mai Cewa Saka Hannun Jari A Ɗalibai Na Daga Cikin Hanyoyin Gina Makomar Ƙasar.

Shugaban Kwalejin Ya Samu Rakiyar Ma’aji Samuel Oyighocho, Magatakarda Wanda Mista Godwin Solomon Enang Ya Wakilta, Shugaban Harkokin Jin Daɗin Ɗalibai, Dakta John Paul, Mukaddashin Daraktan Fasahar Sadarwa Da Sauran Jami’an Kwalejin.

Ana Sa Ran Taron Zai Ƙara Wayar Da Kan Manyan Makarantu Da Ɗalibai A Shiyyar Kudu Maso Kudu Game Da Shirin Nelfund, Tare Da Ƙara Yawan Ɗaliban Da Za Su Amfana Da Tallafin Kuɗin Karatu Na Gwamnatin Tarayya.

Dandutse Media Reporter Funtua Zone

PRESS RELEASESENATOR DANDUTSE CONGRATULATES SENATOR YARI ON APPOINTMENT AS APC PRESIDENTIAL CAMPAIGN COUNCIL DIRECTOR-GE...
22/08/2026

PRESS RELEASE

SENATOR DANDUTSE CONGRATULATES SENATOR YARI ON APPOINTMENT AS APC PRESIDENTIAL CAMPAIGN COUNCIL DIRECTOR-GENERAL FOR 2027

The lawmaker representing Katsina South Senatorial District, Most Distinguished Senator Muhammad Dandutse Muntari, has extended his warm congratulations to his colleague, His Excellency, Distinguished Senator Abdul’aziz Abubakar Yari, on his appointment as the Director-General of the Presidential Campaign Council for President Bola Ahmed Tinubu ahead of the 2027 general elections.

Senator Dandutse described the appointment as a well-deserved recognition of Senator Yari’s vast administrative experience, political leadership, and tireless commitment to the growth, unity, and stability of the ruling All Progressives Congress (APC).

In his congratulatory message, Senator Dandutse expressed confidence in Senator Yari’s ability to provide effective leadership and strategic direction to the campaign organization, leading it toward a successful and victorious outcome in the 2027 general elections.

Senator Dandutse wished the former Governor of Zamfara State wisdom, good health, strength, and success as he assumes this important national responsibility and takes charge of coordinating the campaign for President Bola Ahmed Tinubu’s re-election.

© THE GREEN AND RED PRESS

21/08/2026

JAWABIN SHUGABAN JAM’IYYAR APC NA ƘARAMAR HUKUMAR DANDUME, HON. SHAFIU LAWAL DANTANKARI, A GARIN DANTANKARI

Jawabin ya gudana ne a lokacin da wata tawaga ta musamman da Sanata Muntari Muhammad Dandutse ya aika zuwa Ƙaramar Hukumar Dandume domin jajantawa tare da gudanar da tuntuba da al’ummar ƙaramar hukumar.

An gabatar da jawabin ne a Garin Dantankari,

SENATOR MUHAMMAD DANDUTSE MUNTARI: A LEGACY OF QUALITY LEADERSHIP AND EFFECTIVE REPRESENTATION IN KATSINA SOUTH By Fuseh...
21/08/2026

SENATOR MUHAMMAD DANDUTSE MUNTARI: A LEGACY OF QUALITY LEADERSHIP AND EFFECTIVE REPRESENTATION IN KATSINA SOUTH

By Fuseh Markus, (JOHNFUSEH)

Most ​Distinguished Senator Muhammad Dandutse Muntari, the current Senate Committee Chairman on Tertiary Institutions and TETFund in the 10th Senate.

Most distinguished Senator Dandutse, in the 10th Senate stands as a champion of quality leadership, effective community service, and grassroots advocacy for the good people of Katsina South.

Senator Dandutse, having previously built an extensive track record of legislative experience representing the Funtua/Dandume Federal Constituency in the House of Representatives, Senator Dandutse transitioned into the upper chamber with a clear mandate to advance human capital development and regional infrastructure.

As Chairman of the Senate Committee on Tertiary Institutions and TETFUND, his proactive approach to governance focuses on strengthening educational infrastructure while maintaining an accessible, open-door policy for his constituents across the senatorial district.

The call for political continuity in Katsina South rests on the solid foundation of Senator Dandutse dedicated public service and long-term vision for the region.

Effective legislative intervention requires consistency, deep strategic networks, and experienced leadership to deliver impactful constituency projects and sustained socio-economic growth.

By translating community needs into actionable legislative motions and institutional support, Senator Dandutse has proven that one successful tenure deserves another to complete ongoing development frameworks.

For the constituents of Katsina South, maintaining this steadfast leadership ensures that their collective voice remains strong, influential, and focused on lasting prosperity.

©️ THE MAYOR, JOHNFUSEH
For: THE GREEN AND RED PRESS

Sanata Muntari Muhammad Dandutse, Mai Wakiltar Mazabar Sanatan Katsina Ta Kudu A Majalisar Dattawa, Ya Taya Daukacin Al'...
21/08/2026

Sanata Muntari Muhammad Dandutse, Mai Wakiltar Mazabar Sanatan Katsina Ta Kudu A Majalisar Dattawa, Ya Taya Daukacin Al'ummar Mazabar Murnar Sake Saduwa Da Wannan Rana Mai Albarka Ta Juma'a.

A Cikin Saƙonsa, Sanatan Ya Yi Addu'ar Allah Maɗaukakin Sarki Ya Karɓi Ibadu, Ya Gafarta Zunubai, Ya Yalwata Arziki, Ya BA Al'umma Lafiya, Zaman Lafiya Da CI Gaba Mai Ɗorewa.

Sanata Dandutse Ya Kuma Yi Kira Ga Al'ummar Katsina Ta Kudu Da Su CI Gaba Da Kasancewa Masu Haɗin Kai, Haƙuri Da Juna, Bin Doka Da Oda, Tare Da Yawaita Addu'o'i Domin Samun Zaman Lafiya Da CI Gaban Mazabar Da Ƙasa Baki Ɗaya.

Haka Kuma, Ya Roƙi Allah Ya Tabbatar Da Zaman Lafiya A Faɗin Shiyyar Funtua, Ya Kare Rayuka Da Dukiyoyin Al'umma, Ya Kawo Ƙarshen Matsalolin Rashin Tsaro, Tare Da Bai Wa Shugabanni Hikima, Adalci Da Tsoron Allah Wajen Gudanar Da Amanar Da AKA Ɗora Musu.

A Ƙarshe, Sanatan Ya Buƙaci Daukacin Al'umma Da Su CI Gaba Da Yi Wa Ƙasa, Jiha Da Mazaba Addu'a, Yana Mai Jaddada Cewa Addu'a Na Daga Cikin Muhimman Hanyoyin Samun Zaman Lafiya, Haɗin Kai Da CI Gaba Mai Ɗorewa.

Allah Ya Albarkaci Katsina Ta Kudu, Ya Albarkaci Jihar Katsina, Ya Kuma CI Gaba Da Kare Najeriya Baki Ɗaya. Amin.

Barka Da Juma'a.

20/08/2026

Babu ɗan takarar kujerar Sanata kamar Dandutse. Muna kira da duk wanda aka ɓata masa rai, yake ganin ba a yi masa daidai ba, ko an yi masa kuskure, ya zo ya yi haƙuri, ayi tafiyar nan.

Sannan kuma, gyaran da yake so a yi, an yi shi. Duk wanda yake ganin Dandutse, a ɓangare kaza bai gyara ba, to yanzu an gyara.

Inji Tasiu Begon na Dandutse.

GOV. DIKKO RADDA PAYS EMOTIONAL TRIBUTE AT UMARU MUSA YAR’ADUA RESTING PLACE ​In a deeply moving moment that brought Kat...
20/08/2026

GOV. DIKKO RADDA PAYS EMOTIONAL TRIBUTE AT UMARU MUSA YAR’ADUA RESTING PLACE

​In a deeply moving moment that brought Katsina State Governor Dikko Radda to the verge of tears, the state leader paid a solemn visit to the grave of former Nigerian President Umaru Musa Yar'Adua.

Sitting at the Danmarna Cemetery in Katsina city, the governor appeared noticeably overcome with emotion as he paid his respects to the late iconic statesman, reflecting the enduring reverence and deep personal regard he holds for Yar'Adua’s legacy.

​The visit highlighted the strong historical and emotional connection Governor Radda shares with the late leader, whose contributions continue to resonate throughout the state and the entire country.

Surrounded by the quiet atmosphere of the Danmarna graveyard, the emotional scene captured the governor's profound sense of loss and respect, honoring the memory of a leader whose political standard and mentorship continue to inspire leadership across Katsina State.

©️ THE GREEN AND RED PRESS

Sanatan Shiyar Funtua Muntari Muhammad Dandutse Ya Miƙa Saƙon Ta’aziyya Ga Ɗan Majalisar Wakilai Ta Tarayya Mai Wakiltar...
19/08/2026

Sanatan Shiyar Funtua Muntari Muhammad Dandutse Ya Miƙa Saƙon Ta’aziyya Ga Ɗan Majalisar Wakilai Ta Tarayya Mai Wakiltar Ƙananan Hukumomin Malumfashi Da Kafur, Hon. Aminu Ibrahim, Bisa Rasuwar Mahaifiyarsa.

Sanata Dandutse Ya Bayyana Rasuwar a Matsayin Babban Rashi Da Ya Taɓa Zuciya, Yana Mai Cewa Uwa Ginshiƙi Ce Ta Iyali, Tushen Tarbiyya, Soyayya Da Addu’a.

A Cikin Saƙon, Sanata Dandutse Ya Miƙa Ta’aziyyarsa Ga Hon. Aminu Ibrahim, Iyalansa, ’yan Uwa Da Abokan Arziki, Tare Da Addu’ar Allah Ya BA Su Haƙurin Jure Wannan Babban Rashi.

Ya Kuma Roƙi Allah Ya Gafarta Wa Marigayiyar, Ya Jiƙanta Da Rahamarsa, Ya Haskaka Kabarinta, Ya Sanya Ta Cikin Aljannar Firdausi, Sannan Ya Sa Ayyukanta Na Alheri Su Zama Sanadin Samun Rahama Da Ɗaukaka a Lahira.

Sanata Dandutse Ya Kuma Yi Addu’ar Allah Ya BA Dukkan Waɗanda Wannan Rashi Ya Shafa Haƙuri Da Juriya.

19 Ga Agusta, 2026.

Dandutse Media Reporters – Funtua Zone

SANATA DANDUTSE YA GUDANAR DA WATA GANAWA TA MUSAMMAN DA TSOHON SHUGABAN NAJERIYA GOODLUCK JONATHAN KAN HAƊIN KAN AFRIKA...
18/08/2026

SANATA DANDUTSE YA GUDANAR DA WATA GANAWA TA MUSAMMAN DA TSOHON SHUGABAN NAJERIYA GOODLUCK JONATHAN KAN HAƊIN KAN AFRIKA

A Yayin Babban Taron Ƙungiyar Majalisun Dokokin Ƙasashen Commonwealth (CPA) Na Yankin Afirka, Sanata Muntari Muhammad Dandutse Ya Gudanar Da Wata Ganawa Ta Musamman Da Tsohon Shugaban Najeriya, Dakta Goodluck Ebele Jonathan.

Ganawar Ta Mayar Da Hankali Ne Kan Hanyoyin Ƙarfafa Haɗin Kai, Zaman Lafiya Da Haɗin Gwiwa Tsakanin Ƙasashen Afirka, Musamman Tsakanin Shugabannin Siyasa Da Majalisun Dokoki.

A Yayin Tattaunawar, Sanata Dandutse Ya Jaddada Muhimmancin Amfani Da Ƙwarewa Da Tarihin Tsohon Shugaba Goodluck Jonathan Wajen Diflomasiyya, Samar Da Zaman Lafiya Da Sauyin Mulki Cikin Lumana, Domin Ƙara Inganta Fahimtar Juna Da Haɗin Gwiwa a Nahiyar Afirka.

Tattaunawar Ta Kuma Mayar Da Hankali Kan Samar Da Ingantattun Matakai Da Za Su Taimaka Wajen Ƙarfafa Haɗin Gwiwa, Tabbatar Da Dorewar Zaman Lafiya Da Kuma Inganta Dangantaka Tsakanin Shugabannin Ƙasashen Afirka.

Sanata Dandutse Ya Bayyana Cewa, La’akari Da Ƙalubalen Siyasa Da Zamantakewa Da Nahiyar Afirka Ke Fuskanta, Ƙwarewar Tsofaffin Shugabanni Na Da Muhimmiyar Rawa Wajen Samar Da Mafita Mai Ɗorewa Da Ƙarfafa Zaman Lafiya.

Ya Ce CI Gaban Afirka Na Buƙatar Shugabanni Su Rungumi Haɗin Kai, Mutunta Juna Da Aiki Tare, Tare Da Ƙarfafa Fahimtar Juna Tsakanin Ɓangarorin Zartarwa Da Majalisun Dokoki.

A Cewar Sanata Dandutse, Haɗin Gwiwa Da Fitattun Shugabannin Afirka Irin Su Dakta Goodluck Jonathan, Wanda Ya Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Tabbatar Da Sauyin Mulki Cikin Lumana a Najeriya Da Kuma Ƙoƙarin Samar Da Zaman Lafiya, Na Da Muhimmiyar Rawa Wajen Ƙara Haɗa Kan Nahiyar Da Ciyar Da Ita Gaba.

Ganawar Ta Ƙara Jaddada Buƙatar Samun Haɗin Kai Tsakanin Shugabannin Afirka Domin Gina Nahiyar Da Za Ta Samu Ƙarin Zaman Lafiya, CI Gaban Tattalin Arziki, Haɗin Gwiwar Yankuna Da Kuma Kyakkyawan Shugabanci.

DANDUTSE MEDIA REPORTER – FUNTUA ZONE

PART 1GUDUNMAWAR SANATA MUNTARI MUHAMMAD DANDUTSE A FANNIN ILIMIRahoton  Sen. Muntari Dandutse Media Reporters A Yau, Za...
18/08/2026

PART 1

GUDUNMAWAR SANATA MUNTARI MUHAMMAD DANDUTSE A FANNIN ILIMI

Rahoton Sen. Muntari Dandutse Media Reporters

A Yau, Za Mu Gabatar Muku Da Wasu Daga Cikin Manyan Ayyukan Ilimi Da Dan Takarar Kujerar Sanatan Shiyar Funtua Sanata Muntari Muhammad Dandutse Ya Tallafa Wajen Samarwa A Shiyyar Funtua Da Wasu Sassan Katsina Ta Kudu, Cikin Shekaru Uku Da Ya Kwashe Yana Wakiltar Al’ummar Yankin A Majalisar Dattawan Najeriya.

Ilimi Na Daga Cikin Fannonin Da Sanata Dandutse Ya Bai Wa Muhimmiyar Kulawa, Ta Hanyar Amfani Da Damar Da Yake Da Ita A Matsayin Wakilin Al’umma Wajen Tallafa Wa Ayyukan Da Za Su Inganta Harkar Karatu Da Koyarwa, Tare Da Samar Da Yanayi Mai Kyau Da Damar Samun Ilimin Zamani.

Daga Cikin Muhimman Ayyukan Da AKA Samar Ko AKA Tallafa Wa Akwai:

1 Tallafa Wajen Samar Da Jami’ar Lafiya Ta Funtua

Sanata Muntari Muhammad Dandutse Ya Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Ganin An Samar Da Jami’ar Lafiya Ta Funtua, Wadda Maigirma Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umar Radda, Ya Samar.

Baya Ga Wannan, Sanata Dandutse Ya CI Gaba Da Ƙoƙarin Tallafa Wa Jami’ar, Ciki Har Da Neman Samar Da Muhimman Gine-gine Da Sauran Abubuwan Da Za Su Taimaka Wajen Bunƙasa Jami'ar A Yanzu Haka

2 Gina Community Library A Malumfashi Lga An Samar Da Community Library A Ƙaramar Hukumar Malumfashi, Domin Ƙarfafa Al’adar Karatu, Bincike Da Neman Ilimi Tsakanin Ɗalibai Da Sauran Al’umma.

3 Ƙarin Fili, Katanga Da Rijiyoyin Burtsatse A Makarantar Majala/Jalalaini An Tallafa Wajen Sayen Ƙarin Fili, Gina Katanga Da Haƙa Rijiyoyin Burtsatse A Makarantar Majala/Jalalaini Da Ke Malumfashi, Domin Faɗaɗa Makarantar Da Inganta Muhallin Karatu Tare Da Samar Da Muhimman Abubuwan More Rayuwa.

4 Gina Ajuzuwa Guda 3 A Kogari, Matazu Lga An Gina Ajuzuwa Guda Uku A Kogari, Ƙaramar Hukumar Matazu, Domin Ƙara Yawan Wuraren Koyarwa Da Rage Cunkoso A Makaranta.

5 Gina Ajuzuwa Guda 3 A Kahutu, Danja Lga A Kahutu, Ƙaramar Hukumar Danja, An Samar Da Ajuzuwa Guda Uku Domin Ƙara Wa Ɗalibai Damar Samun Ingantaccen Muhalli Na Karatu.

6 Gina Makarantar Sakandare A Jikamshi, Musawa Lga An Tallafa Wajen Gina Makarantar Sakandare Ta Jikamshi, Ƙaramar Hukumar Musawa, Domin Kawo Damar Samun Ilimin Sakandare Kusa Da Al’ummar Yankin.

7 Gina Ajuzuwa Guda 2 A Yargauta Primary School, Tsiga Ward, Bakori Lga, An Gina Ajuzuwa Guda Biyu A Yargauta Primary School Da Ke Tsiga Ward, Ƙaramar Hukumar Bakori.

8 Gina Ajuzuwa Guda 2 A Dansoda Primary School, Dandume Lga A Dansoda Primary School, Magaji Wando B Ward, Ƙaramar Hukumar Dandume, An Gina Ajuzuwa Guda Biyu Domin Ƙara Wuraren Koyarwa.

9 Gina Ajuzuwa Guda 2 A Hurya Primary School, Kankara Lga A Hurya Primary School, Unguwar Dede, Ketare Ward, Ƙaramar Hukumar Kankara, An Gina Ajuzuwa Guda Biyu.

10 Gina Ajuzuwa Guda 2 A Dantashi Primary School, Malumfashi Lga, A Dantashi Primary School, Dayi Ward, Ƙaramar Hukumar Malumfashi, An Gina Ajuzuwa Guda Biyu Domin Ƙara Wa Makarantar Damar KarɓAR Ɗalibai Da Inganta Yanayin Koyarwa.

11 Gina Ajuzuwa Guda 2 A Rumawa Primary School, Musawa Lga, A Rumawa Primary School, Danjanku/Karachi Ward, Ƙaramar Hukumar Musawa, An Gina Ajuzuwa Guda Biyu Domin Ƙara Yawan Ɗakunan Karatu.

Baya Ga Ayyukan Da AKA Riga AKA Samar, Insha Allah, Sanata Dandutse Na Shirin Tallafa Wajen Samar Da Cibiyoyin Ict A Wasu Ƙananan Hukumomi 9 Na Katsina Ta Kudu.

- Bakori
- Dandume
- Danja
- Faskari
- Kafur
- Kankara
- Matazu
- Sabuwar

Manufar Cibiyoyin Ict Ita Ce Bai Wa Matasa Da Ɗalibai Damar Samun Ilimin Zamani Da Ƙwarewar Fasahar Dijital, Domin Su Samu Damar Yin Gogayya A Duniyar Da Fasaha Ke Ƙara Zama Ginshiƙin CI Gaba.

Wakilci Mai Tasiri Idan AKA Duba Irin Waɗannan Ayyuka, Abin Da Ya Bayyana Shi Ne Cewa Wakilci BA Magana Ce Kawai Da Ake Yi A Zauren Majalisa BA.

Wakilci Mai Tasiri Shi Ne Wanda Yake Komawa Gida Ya Zama Abin Da Al’umma Za Ta Gani, Ta Yi Amfani Da Shi, Kuma Ya Taimaka Wajen Inganta Rayuwarta.

Ajuzuwa Na Nufin Ƙarin Damar Karatu. Dakunan Karatu Na Nufin Ƙarin Damar Samun Ilimi Da Yin Bincike.

Cibiyoyin Ict Na Nufin Damar Shiga Duniyar Fasahar Zamani. Ruwa Da Sauran Abubuwan More Rayuwa Na Taimakawa Wajen Samar Da Kyakkyawan Muhalli Ga Ɗalibai Da Al’umma.

Wannan Shi Ne Abin Da Sanata Muntari Muhammad Dandutse Ke Ƙoƙarin Ginawa Wakilcin Da BA Ya Tsaya Kan Magana Kawai BA, Sai Ya Zama Aiki Da Sakamako Da Al’umma Za Ta CI Gaba Da Amfana Da Shi.

Muna Kira Ga Al’ummar Katsina Ta Kudu Da Su Duba Ayyukan Da AKA Samu Cikin Wannan Ɗan Lokaci, Su Auna Wakilci Da Aiki, Sakamako Da Tasirin Da Ayyukan S**a Yi A Rayuwar Al’umma.

Idan Cikin Shekaru Uku AKA Samu Irin Waɗannan Ayyuka, To Wa’adi Na Biyu Zai BA Da Damar Kammala Ayyukan Da AKA Fara, Faɗaɗa Waɗanda AKA Samar, Tare Da Ƙaddamar Da Sabbin Ayyukan CI Gaba.

Saboda Haka, Muna Kira Ga Al’ummar Katsina Ta Kudu Da Su CI Gaba Da Bai Wa Sanata Muntari Muhammad Dandutse Goyon Baya Da Addu’a, Domin CI Gaba Da Wakilci, CI Gaba Da Ayyukan Alheri, Da CI Gaba Da Gina Makomar Katsina Ta Kudu.

Ku Biyo Mu A Kashi Na Biyu (2) Na Jerin Manyan Ayyukan Sanata Dandutse.








Sen. Muntari Dandutse Media Reporter Funtua zone

Address

Katsina

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Sen. Muntari Dandutse Media Reporters posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

Share