Sila Radio/TV

Sila Radio/TV Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Sila Radio/TV, Media/News Company, Katsina.

Wannan shafi zai rika kawo muku abubuwan da suke faruwa yau da kullum , labaru daban daban tare da shirye shirye da zasu kayatar daku

zaku iya kawo hajojinku domin talla tamaku ga al'umma

02/06/2022

Daya daga cikin hadiman shugaba Buhari ya fasa kwaii a wata zan tawada yan jarida s**aii dashii

Daya daga cikin manyan hadiman Shugaban kasa ya bayyana abinda shugaba Buhari ke boyewa, wanda ake sha'awar Jam'iyar APC ta tsaida a matsayin Dantakar Shugaban kasa, a zaben fidda Gwanin da Jam'iyar zata gudanar a makon gobe.

Da yake zantawa da Jaridar press-express, babban Hadiminnasa wanda aka sakaya sunan sa ya bayyana cewar, shugaba Buhari yafi son a tsaida Mataimakin sa watau Farfesa Yemi Osinbajo, a kaffatanin y'an takarar da ke neman Kujerar, domin yayi aiki tare dashi tun daga shekarar 2015 har ya zuwa yanzu, domin fahimci irin kwarewar sa akan harkokin shugabanci, kuma zai dora daga inda Gwamnatin Buhari zata tsaya.

Sunayem Dalibai fiye da 100 da tsohon Gwamnan Jihar Kano, kuma Dan takarar Kujerar Shugaban kasa a Jam'iyar NNPP, wato R...
01/06/2022

Sunayem Dalibai fiye da 100 da tsohon Gwamnan Jihar Kano, kuma Dan takarar Kujerar Shugaban kasa a Jam'iyar NNPP, wato Rabi'u Musa Kwankwaso ya baiwa Tallafin Zuwa Kasashen Waje domin karatu , Wanda a yanzu haka dukkaninsu Sun Sami Shedar Kammala Karatun Digirin Digirgir (PHD)

1- Dr. Aliyu Isa Aliyu
2- Dr. Gaddafi S. Gaddafi Sani Shehu
3- Dr. Ismail Danmaraya
4- Dr. Maisukuni
5- Dr. Yusuf Y. Yusuf Ya'u Gambo
6- Dr. Bashir Abdu Muzakkari
7- Dr. Yusuf Kofarmata
8- Dr. Hamisu Sadi Ali
9- Dr. Isah Baba
10- Dr Muhammad Tukur
11- Dr. Yusuf Fatihu
12- Dr. Salihu Yahuza
13- Dr. Ibrahim Kabir Abdullahi Ika
14- Dr. Salihu Sabiu Musa
15- Dr. Muhammad Sulaiman Abdullahi
16- Dr. Muhammad Najeeb
17- Dr. Jawad Muhammad
18- Dr. Najib Dankadai
19- Dr. Abdullahi Kunya
20- Dr. Munir Aminu
21- Dr. Abdulrauf Garba
22- Dr. Surajo Sulaiman
23- Dr. Badamasi Bashir
24- Dr. Salisu Ibrahim
25- Dr. Habib Aminu
26- Dr. Mukhtar Lawan Adam
27- Dr. Najib Ahmad
28- Dr. Munzali Musa
29- Dr. Aminu Hassan Jakada
30- Dr. Bello Hassan Jakada
31- Dr. Shamsu Ahmad
32- Dr. Nura Shehu
33- Dr Ibrahim G. Muhammad
34- Dr. Datti Yusuf Umar
35- Dr. Almisbah Muhammad
36- Dr. Murtala Abdu
37- Dr. Aminu Dabo
38- Dr. Mustapha Usman Baba
39- Dr. Umar Tasiu Mustapha
40- Dr. Mustapha Abubakar Ahmed
41- Dr. Ameenu Inuwa Darla.
42- Dr. Mansur Hassan
43- Dr. Farouk Umar
44- Dr. Abdullahi Isah Lajaa
45- Dr. Abdullahi Yusuf
46- Dr. abubakar sani Yahaya
47- Dr. Ishaq Habib
48- Dr. Muhsin Ibrahim
49- Dr. Ado Abdu Bichi
50- Dr. Umar Tasiu Mustapha
51- Dr. Mustapha Abubakar Ahmed
52- Dr. Abdullahi Yusuf.
53- Dr. Garo Abdul Azeez
54- Dr. Hafizu Ibrahim Kademi
55- Dr. Habib Aminu
56- Dr. Nafiu Zakari Fagge
57- Dr. Abubakar Ahmad
58- Dr. Saminu Salihu Ahmad.
59- Dr. Sani Danjuma
60- Dr. Ilyasu Salisu
61- Dr. Mas'ud Shehu.
62- Dr. Naziru Bashir Mukhtar
63- Dr. Mustapha Sanusi
64- Dr. Bashir A. Baba
65- Dr. Sagiru Mati
66- Dr. Muttaqa Uba Zango
67- Dr. Auwalu Ali.
68- Dr. Jibril Yusuf
69- Dr. Rabiu Zakariyya
70- Dr. Najafi Auwal
71- Dr. Balarabe musa isah Gezawa
72- Dr. Saifullahi Aminu Gaya
73- Dr. Farouk Musa Aliyu
74- Dr. Abubakar Hamisu Mijinyawa
75- Dr. Surayya Ado Bala
76- Dr. Mubarak Auwal
77- Dr Idriss Zakariyya
78- Dr Abdulrahman Abubakar Tahir
79- Dr Musa G Abdullahi
80- Dr Sulaiman Ibrahim Muhammad
81- Dr Ishak Hassan
82- Dr Umar Ali Ahmad
83- Dr Bashir Elkhalil
84- Dr Ali Auwalu Rabiu Rano
85- Dr Oga Rabiu Abubakar
86- Dr Ibrahim Jatau
87- Dr Najib Yahaya Sani
88- Dr Yau Adamu
89- Dr Mukhtar Danlami
90- Dr Abdullahi Shehu Yusuf
91- Dr AbdulGaniyyu Abdu Yusuf
92- Dr Zahradeen Zahraddeen Sufyanu
93- Dr. Umar Garba
94- Dr. Adamu Yau
95- Dr. Shamsu Auwal Tukur
96- Dr. Bilyaminu Gano
97- Dr. Yayan Bilyaminu
98- Dr. Yusuf Sule Dambatta
99- Dr. Aminu Shehu
100- Dr. Ibrahim Sabi
101- Dr. Abdul Rahman Shuaib
102- Dr. Abdulfatah Abdu Yusuf
103- Dr. Usman Tasiu Abdul Rahman
104- Dr Mustapha Balarabe Idris
105- Dr.Abdussamad Mukhtar Muhammad.
106- Dr Zakariyya Uba Zango
107- Dr Abdullahi Ado K/Mata

Shin ko mi kuke gani idan Tsohon gwamman ya samu lashe kujurar shugaban Kasa a baban zabe mai zuwa?

Wannan shafi zai rika kawo muku abubuwan da suke faruwa yau da kullum , labaru daban daban tare da shirye shirye da zasu kayatar daku

zaku iya kawo hajojinku domin talla tamaku ga al'umma

DOKAR DA TA HANA ACHAƁA, TA KUMA HANA TUƘA KEKE NAPEPGwamnatin Jihar Legas ta dakatar da masu Achaɓa da masu tuƙa keke N...
20/05/2022

DOKAR DA TA HANA ACHAƁA, TA KUMA HANA TUƘA KEKE NAPEP

Gwamnatin Jihar Legas ta dakatar da masu Achaɓa da masu tuƙa keke NAPEP a Jihar.

A Kwanaki kaɗan da s**a gabata ne dai Gwamnatin Jihar ta sanar da dokar hana achaɓar, inda daga bisani kuma dokar ta bayyana cewa masu tuƙa keke NAPEP na ciki.

Shugaba Buhari ya isa Abu Dhabi, Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa domin ganawa da kuma yin Ta'aziyya ga sabon Shugaban Daular ...
20/05/2022

Shugaba Buhari ya isa Abu Dhabi, Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa domin ganawa da kuma yin Ta'aziyya ga sabon Shugaban Daular Sheikh Mohamed Bin Zayed Al Nahyan.

Babban Bankin Nijeriya wato CBN, ya roki Manoma dasu biya kudaden basuss**an da Kasarnan ke binsu.          Shin ko ya d...
20/05/2022

Babban Bankin Nijeriya wato CBN, ya roki Manoma dasu biya kudaden basuss**an da Kasarnan ke binsu.


Shin ko ya dace yadda manoma ke tsaka da shan tsadar farashin takin zamani, ace sai ya biya wani bashi da Gwamnati ta bashi a baya?

Gwamnatin Kasar Afghanistan ta Haramtawa Mata y'an Jarida gabatar da shirye shiryen gidajen Talabishin ba tare da sun sa...
20/05/2022

Gwamnatin Kasar Afghanistan ta Haramtawa Mata y'an Jarida gabatar da shirye shiryen gidajen Talabishin ba tare da sun saka Nikabi ba.

wannan na a cikin wata sanarwa da Gwamnatin kasar ta fitar, dake gargadin dukkanin gidajen Talabishin na Kasar, dasu guji barin Mata na gabatar da shirye shirye ba tare da sun rufe fuskarsu ba.

A Cewar Sanarwar, Idanuwa ne kadai aka yarda Mai gabatar da wani shiri ta bari a bude, yayin da take gabatar shirin, sai dai tuni aka ga wasu daga cikin gidajen Talabishin din Kasar, sun fara aiki da wannan sabuwar doka, yayin da kuma wasu ke shirin yin kunnen kashi da ita.

" Rashin  daukar mu da kima yasa nabar Jam'iyar APC " Inji tsohon Gwamnan Jihar Kano.     Sanata Ibrahim Shekarau ya bay...
20/05/2022

" Rashin daukar mu da kima yasa nabar Jam'iyar APC " Inji tsohon Gwamnan Jihar Kano.

Sanata Ibrahim Shekarau ya bayyana dalilansa na barin Jam'iyar APC, da yace, ba kowa yaja ya bar Jam'iyar ba face Gwamna Abdullahi Umar Ganduje.

Kamar yadda Shekarau yace, tunda yake Gwamnatin Kano ba ta taba gyayyatar sa ba, Idan za a tattaunawa wani muhimmin batu da ya Shafi Jam'iyar APC a Kano.

" Ina da Burin Zama Babban Manomi, Idan Buhari ya kammala wa'adin Mulkinsa" Cewar Femi Adesina.   Mai taimakawa shugaban...
20/05/2022

" Ina da Burin Zama Babban Manomi, Idan Buhari ya kammala wa'adin Mulkinsa" Cewar Femi Adesina.

Mai taimakawa shugaban kasa akan harkokin kafafen sadarwa, Femi Adesina ya bayyana cewar, yanada Burin zama Manomi, idan Gwamnatin Buhari ta kammala wa'adin Mulkinta.

Matsalar tsaro, El-rufa'i na shirin tayar da Wasu Gururuwa 3 a Jihar Kaduna.  Gwamnatin Jihar Kaduna na shirin sauya ma ...
19/05/2022

Matsalar tsaro, El-rufa'i na shirin tayar da Wasu Gururuwa 3 a Jihar Kaduna.

Gwamnatin Jihar Kaduna na shirin sauya ma wasu garuruwa 3 Matsugunni a sakamakon matsalar tsaro a Jihar.

Gwamnan Malam Nasiru El-rufa'i ya bayyana hakan bayan ya karbi rahoto gameda Sha'anin tsaro, a fadarsa dake Kaduna.

Garuruwan da ake shirin sauyawa Matsugunnin dai sun hada da, Rijana, da Katari, da kuma Akilegu duk dake kan Babbar hanyar Kaduna zuwa Abuja.

"Rashin sanin Makamar aiki ne, kaji Mai Neman Kujerar Gwamna a Jihar katsina yace, zaya dasa daga inda Masari ya Kwana" ...
19/05/2022

"Rashin sanin Makamar aiki ne, kaji Mai Neman Kujerar Gwamna a Jihar katsina yace, zaya dasa daga inda Masari ya Kwana" cewar Matashi Mustapha Sani Abdullahi.

Kamar yadda Matashin Dan Jihar katsina ya bayyana cewa, " Duk Dan takarar Gwamna a Jihar katsina da yace, zai dasa daga inda Masari ya Tsaya to ku kwaurace mashi bai san makama ba, kuma ba zamu samu kyakkyawar makoma ba" a cewarsa.

Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Muhammad Bello ya bada ummarnin rufe wata Babbar Kasuwa dake ci a Birnin Abuja .
19/05/2022

Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Muhammad Bello ya bada ummarnin rufe wata Babbar Kasuwa dake ci a Birnin Abuja .

Ƙungiyar Ɗalibai ta Ƙasa wato NANS ta roƙi manyan masu neman Takarar Shugaban Ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar da Bola Ahmad ...
19/05/2022

Ƙungiyar Ɗalibai ta Ƙasa wato NANS ta roƙi manyan masu neman Takarar Shugaban Ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar da Bola Ahmad Tinibu, da su biya kuɗaɗen da Ƙungiyar ASUU ke nema, domin sake buɗe Jami'oi a Nijeriya.

Ya ku ke kallon wannan buƙatar ta Ƙungiyar Ɗalibai, shin, za a iya cewa sun kai kuka inda za a share masu Hawaye?

APC TA SAKE JADAWALIN ZAƁEN FITAR DA GWANIJam'iyyar APC ta sake ɗage ranakun zaɓukan fitar da gwani inda a halin yanzu z...
18/05/2022

APC TA SAKE JADAWALIN ZAƁEN FITAR DA GWANI

Jam'iyyar APC ta sake ɗage ranakun zaɓukan fitar da gwani inda a halin yanzu za a gudanar da zaɓen fitar da gwani na gwamnoni da ƴan majalisar wakilai a ranar 26 ga watan Mayu.

Jam'iyyar APC ɗin ce ta sanar da sabon jadawalin a shafinta na Twitter.

Zaɓen fitar da gwani na majalisar dattawa shi ma ya koma ranar 27 ga watan Mayu haka ma na ƴan majalisar dokoki ta jihohi.

Sai kuma zaɓen fitar da gwani na shugaban ƙasa wanda zai gudana a ranakun 29 da 30 ga watan Mayu.

Yadda Kwankwaso ya kai wa Shekarau Fom ɗin Takarar Sanata a ƙarƙashin Jam'iyyar NNPP har gida, a yayin taron komawar shi...
18/05/2022

Yadda Kwankwaso ya kai wa Shekarau Fom ɗin Takarar Sanata a ƙarƙashin Jam'iyyar NNPP har gida, a yayin taron komawar shi Jam'iyyar.

Address

Katsina

Telephone

+2348022879820

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Sila Radio/TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Sila Radio/TV:

Share