Fada Da Cikawa Media

Fada Da Cikawa Media INGANTATTUN LABARAI

Sabuwar Doka
18/02/2026

Sabuwar Doka

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ƙaddamar da buɗe sabon ginin sakatariyar jihar Kebbi wanda aka sanya wa sunansa da gw...
14/02/2026

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ƙaddamar da buɗe sabon ginin sakatariyar jihar Kebbi wanda aka sanya wa sunansa da gwamnatin gwamnan jihar Comrade Nasir Idris ta kammala, ginin da tun a zamanin gwamnatin Sa'idu Usman Ɗakingari aka fara ginawa.

BREAKING House of Representatives Schedules Emergency Sitting Over INEC's 2027 Election Timetable.
14/02/2026

BREAKING

House of Representatives Schedules Emergency Sitting Over INEC's 2027 Election Timetable.

PRESS RELEASE!Katsina LG Chairman Joins Governor Radda at Commissioning of First-Ever CNG Facility in Katsina StateThe E...
14/02/2026

PRESS RELEASE!

Katsina LG Chairman Joins Governor Radda at Commissioning of First-Ever CNG Facility in Katsina State

The Executive Chairman of Katsina Local Government Council, Hon. Isah Miqdad AD Saude, joined His Excellency, the Executive Governor of Katsina State, Malam Dikko Umaru Radda, Ph.D, CON, at the official commissioning of the first-ever Compressed Natural Gas (CNG) facility in Katsina State.

The historic inauguration ceremony took place at the Greenville LNG Retail Station along Abu Gidado Way, Batagarawa, on Thursday, 12th February 2026. The event drew the presence of top government functionaries, key stakeholders in the energy sector, and members of the public.

The commissioning marks a significant milestone in the State’s transition towards cleaner and more sustainable energy alternatives. The establishment of the CNG facility is expected to enhance energy accessibility, reduce transportation costs, and promote environmental sustainability across the State.

Governor Radda officially unveiled the facility as part of his administration’s broader commitment to economic growth, energy diversification, and infrastructural development in Katsina State.

The event concluded with a tour of the facility by the Governor and other dignitaries in attendance.

Zaharaddeen Muazu Rafindadi
Press Secretary to Katsina LGC

February 12, 2026

“Dole Sai An Samu Hadin Kai Tsakanin Gwamnatoci Da Kungiyoyi Masu Zaman Kansu, Yan Kasuwa Da Abokan Cigaba Sannan Za’a S...
13/02/2026

“Dole Sai An Samu Hadin Kai Tsakanin Gwamnatoci Da Kungiyoyi Masu Zaman Kansu, Yan Kasuwa Da Abokan Cigaba Sannan Za’a Samu Cigaba Mai Dorewa” -Gwamna Dikko Radda

Gwamnan Jihar Katsina kuma Shugaban Gwamnonin Arewa Maso Yamma, Malam Dikko Umaru Radda, Ph.D, CON, ya bukaci ‘yan kasuwa masu zaman kansu da abokan ci gaba da su zuba jari a yankin Arewa maso Yamma don samar da mafita ta dindindin ga matsalar ‘yan gudun hijira dake addabar yankin.

Gwamnan ya bayyana hakan ne a yayin taron Gano Hanyoyin Kasuwanci Don Magance Matsalar ‘Yan Gudun Hijira na shekarar 2026 da aka gudanar a Lagos Continental Hotel da ke Lagos. Ya jaddada cewa samar da zaman lafiya mai ɗorewa yana bukatar farfaɗo da hanyoyin samun abin yi, sake gina tattalin arzikin al’umma, da kuma zuba hannun jari mai dorewa a yankunan da rikice-rikice s**a shafa.

Ya bayyana cewa yankin Arewa maso Yamma na da fa’idoji kan sauran yankunan Nigeria musamman a fannin noma, ban-ruwa, da kiwo. Ya ce zuba jari a sarrafa kayan amfanin gona, kiwon shanu da samar da madara, sarrafa nama, mak**ashi na zamani da sauran sassan tattalin arziki zai samar da ayyukan yi, ƙara kuɗaɗen shiga, tare da ƙarfafa tattalin arzikin jihohin yankin.

A wajen bude taron, Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, wanda Ministan Tsaro, Christopher Gwabin Musa, ya wakilta, ya bayyana cewa Najeriya ba za ta iya barin miliyoyin ‘yan ƙasa cikin mawuyacin hali na tattalin arziki ba, inda yace saka su cikin harkokin tattalin arziki wajibi ne ga ci gaban ƙasa.

Shi ma ko’odinetan Majalisar Ɗinkin Duniya (UN Resident Coordinator) a Nigeria a Najeriya, Mohamed Fall, ya bukaci kamfanoni da su mayar da hankali daga tallafin jin kai zuwa zuba jari mai ɗorewa da zai samar da ayyuka da ci gaba mai amfani ga kowa.

An shirya taron ne da taken “Securing Futures: Market-Based Solutions for Internal Displacement” karkashin jagorancin gwamnatin tarayya da haɗin gwiwar Majalisar Dinkin Duniya, International Finance Corporation da kuma UK Foreign, Commonwealth and Development Office, inda manyan jami’an gwamnati da masu ruwa da tsaki daga bangarori daban-daban s**a halarta.

MS Ingawa
SSA, Media & Strategy
Katsina State Government
February 13, 2026.

Jama'a na ci gaba da tururuwan zuwa gidan tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai da ke Abuja domin jajanta mas...
13/02/2026

Jama'a na ci gaba da tururuwan zuwa gidan tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai da ke Abuja domin jajanta masa tare da ƙara masa ƙwarin gwiwa bisa abin da ya faru a yau a filin jirgi tsakaninsa da jami'an hukumar EFCC da su ka yi yunƙurin k**a shi.

PRESIDENT TINUBU EMBARKS ON ONE-DAY OFFICIAL VISIT TO KEBBI STATE President Bola Tinubu will on Saturday embark on a one...
13/02/2026

PRESIDENT TINUBU EMBARKS ON ONE-DAY OFFICIAL VISIT TO KEBBI STATE

President Bola Tinubu will on Saturday embark on a one-day official visit to Kebbi State to inaugurate some projects executed by the state Governor, Dr Nasir Idris.

While in the state, the President will also headline the 61st edition of the 2026 Argungu International Fishing and Cultural Festival as the special guest of honour.

The festival is one of Africa's most celebrated cultural events.

It is staged by the riverside of the historic Matan Fada, recognised by UNESCO as an Intangible Cultural Heritage (ICH) of Humanity.

Bayo Onanuga
Special Adviser to the President
(Information & Strategy)
Friday 13, 2026

PRESIDENT TINUBU EMBARKS ON ONE-DAY OFFICIAL VISIT TO KEBBI STATE President Bola Tinubu will on Saturday embark on a one...
13/02/2026

PRESIDENT TINUBU EMBARKS ON ONE-DAY OFFICIAL VISIT TO KEBBI STATE

President Bola Tinubu will on Saturday embark on a one-day official visit to Kebbi State to inaugurate some projects executed by the state Governor, Dr Nasir Idris.

While in the state, the President will also headline the 61st edition of the 2026 Argungu International Fishing and Cultural Festival as the special guest of honour.

The festival is one of Africa's most celebrated cultural events.

It is staged by the riverside of the historic Matan Fada, recognised by UNESCO as an Intangible Cultural Heritage (ICH) of Humanity.

Bayo Onanuga
Special Adviser to the President
(Information & Strategy)
Friday 13, 2026

Tawagar Sabon Sarkin Muduru Ta Kai Ziyarar Godiya Ga Sarkin Katsina Alh. Dr. Abdulmuminu Kabir Usman tare da Gwamnan Jih...
12/02/2026

Tawagar Sabon Sarkin Muduru Ta Kai Ziyarar Godiya Ga Sarkin Katsina Alh. Dr. Abdulmuminu Kabir Usman tare da Gwamnan Jihar

… Sabon Sarkin Muduru, Hakimin Muduru, Alh. Abubakar Dardisu, ta kai ziyarar godiya ga Mai Martaba Sarkin Katsina, Alhaji Dr. Abdulmuminu Kabir Usman, CFR tare da Gwamnan jihar Mallam Dikko Umar Radda PhD CON.

Mai Martaba Sarkin Katsina ya karɓi tawagar a fadarsa da ke cikin Birnin Katsina a ranar 11 ga watan Fabrairu, 2026.

Kamar yadda jaridar Katsina Post ta samu, tawagar ta zo ne ƙarƙashin jagorancin Sardaunan Katsina, Ambasada Ahmad Rufa’i Abubakar, tare da manyan jami’an Hukumar NIA da sauran masu riƙe da muk**an gwamnati daga ƙaramar hukumar Mani da sauran sassan jihar Katsina da kasa baki ɗaya.

Makasudin ziyarar shi ne domin miƙa godiya ga Mai Martaba Sarkin Katsina bisa ba Alh. Abubakar Dardisu sarautar Sarkin Muduru, bayan amincewa da ƙara faɗaɗa masarautu a jihar Katsina.

Da yake jawabi, Mai Martaba Sarkin Katsina ya bayyana cewa ziyarar godiya al’ada ce ta nuna biyayya da girmamawa ga masarauta. Ya taya sabon Sarkin Muduru murna tare da yi masa fatan alheri a sabuwar sarautarsa.

Tunda farko da yake jawabin Amb. Ahmad Rufa’i Abubakar ya ce “mun zo ne domin yin godiya tare da taya murna ga ɗan’uwanmu kuma abokinmu bisa wannan sarauta da Allah Ya ba shi a wannan masarauta tamu mai albarka. Ba mu da abin cewa face ƙara godiya bisa yadda al’umma s**a halarta domin nuna farin ciki da taya murna.”

Haka zalika, da yake nasa jawabin, Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umar Radda, ya bayyana farin cikinsa bisa yadda aka bayar da sarautar a inda ya dace. Ya ce yana da yaƙinin cewa sabon Sarkin Muduru zai riƙe sarautar yadda ya k**ata.

Gwamnan ya kuma bayyana cewa shi ma yana daga cikin ahalin Muduru, inda ya yaba wa Masarautar Katsina bisa matakin da ta ɗauka na ba da sarautar ga wanda ya cancanta.

Tawagar da ta halarci ziyarar ta haɗa da Amb. Dr. Ahmad Rufa’i Abubakar (Sardaunan Katsina), Amb. E. E. Imohe, mni, Amb. E. O. Okafor, mni, Amb. Mu’azu Mohammed, mni, Amb. B. M. Rano, mni, Amb. Lawal Kazaure (Danmasanin Kazaure)

Amb. Attahiru Halliru, Engr. Bala Almu Banye (Zarma), Amb. Sani Bala (Wambai), Amb. Ilyasu Paralgada, Alhaji Umar Bafalle, Professor Michael Ogrima (Provost, College of Medical Sciences, Federal University Lokoja), Alhaji Rabiu Abubakar (Dallatu),

Dr. Farouk Aminu, Alhaji Dalhatu Isah, Benjamin Kiksenenso, Amb. Kabiru Sadauki, Alhaji Sani Kukasheka, mni, Shata, Nasir Ladan, mni, Mr. Hannafi Bamalli (Director Protocol, Makia Kano), da Mr. Adamu Kazir (Retired Controller of Customs).

Shugaban ƙasar Najeriya, HE Bola Ahmed Tinubu GCFR tare da Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, da wasu daga cikin Gwa...
07/02/2026

Shugaban ƙasar Najeriya, HE Bola Ahmed Tinubu GCFR tare da Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, da wasu daga cikin Gwamnonin jihohin Najeriya sun halarci daurin auren Ya’yan karamin Ministan tsaron Kasar Dr Bello Matawalle a National mosque Dake Abuja.

Mu ’Yan Jihar Katsina za mu ba Tinubu yawan ƙuri’u fiye da Jihar Lagos, inji Gwamna Dikko RaddaGwamnan ya kara da cewa D...
02/02/2026

Mu ’Yan Jihar Katsina za mu ba Tinubu yawan ƙuri’u fiye da Jihar Lagos, inji Gwamna Dikko Radda

Gwamnan ya kara da cewa Daga yau, ina sanar da Gwamnan Jihar Lagos, Babajide Sanwo-Olu, cewa Jihar Katsina ita ce gida na biyu ga Shugaban Kasa Bola Tinubu bayan Lagos kuma zai samu yawan kuri’u fiye da nan duk da cewa nan ne mahaifarsa.

… ya bayyana hakan ne yayin da yake jawabi a babban taron ayyana Shugaba Tinubu da Gwamna Radda a matsayin ’yan takarar jam’iyyar APC a Jihar Katsina.

An gudanar da taron ne a filin wasa na Muhammadu Dikko da ke cikin Birnin Katsina, a ranar Litinin, 2 ga watan Fabrairu, 2026.

Kamar yadda Katsina Post ta samu, an shirya taron ne na masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC domin ayyana Shugaba Tinubu da Gwamna Radda a matsayin ’yan takarar jam’iyyar a zaɓen da ke tafe. A yayin taron, masu ruwa da tsaki na jam’iyyar sun bayyana cikakken amincewarsu da goyon bayansu ga Shugaba Tinubu da Mallam Dikko Umar Radda a matsayin ’yan takarar APC.

Wanda s**a kara jaddada wannan goyon baya sun haɗa da sanatoci, ’yan Majalisar Wakilai, ’yan Majalisar Dokokin Jihar Katsina, shugabannin ƙananan hukumomi na jihar, tsofaffin gwamnonin Jihar Katsina, tare da sauran masu riƙe da muƙaman gwamnati, shugabannin jam’iyya, ƙungiyoyin fararen hula, da sauran masu ruwa da tsaki a faɗin jihar.

Taron ya samu halartar Shugaban Jam’iyyar APC na Ƙasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Rt. Hon. Barau Jibrin, da kuma sauran manyan shugabanni da jiga-jigan jam’iyyar APC daga sassa daban-daban na ƙasar nan.

Cikin Hotuna:Yadda aka gudanar da walimar cin abinci na taron da aka shirya domin haɗa manyan mata yan’kasuwa da tattaun...
31/01/2026

Cikin Hotuna:

Yadda aka gudanar da walimar cin abinci na taron da aka shirya domin haɗa manyan mata yan’kasuwa da tattauna hanyoyin ƙarfafa rawar mata a jagoranci, kasuwanci da bunƙasa tattalin arziki (Katsina Women of influence and investment summit).

Gwamnan jihar Katsina Malam Dikko Umar Radda wanda yake babban bako a taron ya yaba da shirin tare da tabbatar da goyon bayan gwamnati ga ci gaban mata.

Kazalika taron ya gudana a ranar Juma’a 31/1/2025, a dakin taro na gidan Gwamnatin jihar Katsina kuma ya samu halartar jami’an Gwamnati, manyan yan’ kasuwa mata da sauran su.

Address

Katsina
H111

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Fada Da Cikawa Media posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Fada Da Cikawa Media:

Share