23/08/2025
Hotuna: Majlisar Malamai ta kasa, (Nigerian council of Ulama) Ta ziyarci Shugaban IZALA Sheikh Bala Lau.
Majlisar Malamai ta kasa, (Nigerian council of Ulama) Ta ziyarci Shugaban IZALA Sheikh Dr. Abdullahi Bala Lau a ofishinsa dake sakateriyar kungiyar dake babban birnin tarayya Abuja.
Malaman da s**a fito daga kungiyoyin addinin musulunci, sunce manufar ziyarar shine Hadinkai tsakanin musilmi, domin a samu fahimtar juna da hada karfi da karfe domin tunkarar maunfofin musulunci a dukkan lamura.
Jibwis Nigeria