Sheikh Ibrahimal Khaleel Ɗandume Foundation And Media

Sheikh Ibrahimal Khaleel Ɗandume Foundation And Media Khalilawa Family Bazasu Taba Tabewa Ba Sabida Sun Rike Allah

Sheikh Junaid A Gaban Ƙabarin Imamuna Hussain 😭
10/08/2025

Sheikh Junaid A Gaban Ƙabarin Imamuna Hussain 😭

Jama'an Allah Jama'an Ƙwarai Ina Ce Wani Bayanai Ne..😁Sheikh Hafram Khaleel ✍️A Ranar Mauludin Sheikh Tidjani (Radhiyal-...
10/08/2025

Jama'an Allah Jama'an Ƙwarai Ina Ce Wani Bayanai Ne..😁

Sheikh Hafram Khaleel ✍️

A Ranar Mauludin Sheikh Tidjani (Radhiyal-Lahu Anhu) Da Ya Gabata, Imam Junaid Allah Ya Ƙara Masa Lafiya Ya Faɗi Abun Da Aka Shafe Sama Da Shekaru Ɗari Ukku Ana Faɗi, Wato Maganar Ita Ce "Duk Wanda Ya M√tu Yana Ƙin Sheikh Tidjani Yana Zag!n Shi To Ya M√tu Kaf!r!"😰

Allah Sarki Bawan Allah Shi Kuwa Ya Maimaita Yana Mai Rantsuwa Da Allah, Haka Kuwa Ƴan Bid'a S**a Yi Masa Chaa Suna Ta Tsine Masa Albarka, Suna Ƙaryata Bawan Allah Suna Zag!n Sa Wasu Ma Har Sun Kore Shi Daga Musulimcin Duk Saboda Ya Yi Wannan Maganar!💔

Ban Manta Ba A Shekarar Da Ta Wuce Na Taɓa Yin Wata Magana A Kan Sharkh Auwal Albany'n Zaria, Nace "Har Ya Mutu Ƙwaƙwalwar Yara Gare Shi" Har Ma Na Ɗan Ƙara Da Cewa "Kawai Ɗan !skan Gari Ne" A Cikin Satin Har Ya Fita Wani Satin Ya Shiga Ba'a Gama Kai Ni W√ta Ba, Aka Ce Bazan M√tu Da Imani Ba, Aka Kira Ni Da Kaf!r! Aka Kira Ni Da Mai Baut@r G√maka Don Kawai Na Faɗi Wance Maganganun A Kan Sharkh Albany (Allah Yahe Masa, Damu Baki Ɗaya)🤲

Duk Da A Yanzu Bazan Iya Zagin Wani Sharkh Ba Saboda An Zaunar Da Ni An Mani Nasiha Kuma Na Ɗauka (Abin Ka Da Ɗan Sunnah) Na Yi Alƙawarin Bazan Sake Zag!n Su Ba Koda Sun Zag£ni, Amma A Lokacin Da Na Yi Wancan Batun An Yarda Ni Ɗan W√ta Ne Kuma Kaf!r! Da Ijma'in Malamai Saboda Na Zag! Waliyyin Allah (Allah Ya Yahe Man)😁

Tambaya Ta A Nan Ga Ƴan Bid'a Shi Ne: Shin Zag!n Albany Kaf!rc! Ne Kuma Wanda Ya Zag£ Shi Ɗan W√ta Ne "Sedai In Ya Tuba Kafin Ya M√tu) Amma Kuma Ƙi Da Zag!n Waliyyin Allah Kuma Jikan Annabi Muhammad Sallallahu Alaihi Wa Alihi Wa Sallam Idan Ka Yi Ka Ci Bulus, Zaka Gamu Da Allah Yana Washe Maka Baki Duk Da Ka Zag! Waliyyin Shi?🤔

To Ku Tuna Iya Wannan (من عادى لي وليا فقد آذنته بالحرب) Tunda Kun Shirya Yin Yaƙi Da Allah To Ga Hili Ga Mai Doki, Ku Ci Gaba Da Zag!n Sheikh Tidjani 🤗

Wannan Posting Zawiyyar Majma'u Ta Ɗauki Nauyin Kawo Muku Shi, Allah Ya Sa Mu Dace 🤲🥰

SUNAYAN MATAYAN SHEHU TIJJANI R T,A DA 'YA 'YA 'YANSHI🧫🧫Maulanmu shehu Ahmadu  Tijjani r t a ya Auri mataye guda Uku kam...
08/08/2025

SUNAYAN MATAYAN SHEHU TIJJANI R T,A DA 'YA 'YA 'YANSHI
🧫🧫
Maulanmu shehu Ahmadu Tijjani r t a ya Auri mataye guda Uku kamar Haka
🧫🧫
1)) Matanshi Nafarko itace
Saiyada Hadija
🧫🧫
2)) Matanshi Na biyu itace
Saiyada Mabaru katu
🧫🧫
3)) Matanshi na uku itace
Saiyada Muba rakatu
🧫🧫🧫
🧫🧫🧫
SUYAN YAYAN SHEHU TIJJANI R,T A
🧫🧫
Maulanmu shehu Ahmadu Tijjani r,t,a ya haifi 'ya 'ya'ye guda biyar kamar haka
🧫🧫
1)) Dan shehu Tijjani nafarko
Shehu Muhammmadul Halifa
🧫🧫
2)) Dan shehu Tijjani na biyu
Shehu Ismail
🧫🧫
3)) Dan shehu Tijjani na uku
Shehu Muhammadul Muhtar
🧫🧫
4)) Dan shehu Tijjani na hudu Shehu Muhammadul Habibu
🧫🧫
5)) Dan shehu Tijjani na biyar
shehu Muhammadul Kabiru
🧫🧫
'Ya 'ya'ye masu daraja jikokin Annabi Muhammadu s,a,w shiyasa Annabi yace Acikin hadisi
🧫🧫
Kusau rara duk Wanda yamutu yana son jama an gidana wannan ya mutu mumini
🧫🧫
Annabi yasake cewa kusau rara Duk Wanda yamutu yana kin Jama an gidana wannan ya mutu Kafiri
🧫🧫
Allah ka kara mana kaunarku da hidima agareku jikokin Annabi Muhammadu s,a,w

Da Wanda Ya So Sheikh Ibrahim So Na Haƙiƙa, Da Wanda Ya Ga Sheikh Ibrahim Gani Na Haƙiƙa, Tabbas Babu Ƙarya Aljannah Zai...
07/08/2025

Da Wanda Ya So Sheikh Ibrahim So Na Haƙiƙa, Da Wanda Ya Ga Sheikh Ibrahim Gani Na Haƙiƙa, Tabbas Babu Ƙarya Aljannah Zai Shiga, Kuma Shi Ma Zai Sanya Wasu!

Allah Ya Ƙara Mana Son Sheikh Ibrahim Niasse 💞

INA DA SHEKHYSheikh Hafram Khaleel ✍️Duk Wanda Kaga Ya Shiga Ruɗani A Cikin Tafiyar Ɗariƙa Ko Ake Buga Shi Kamar Ƙwallo ...
07/08/2025

INA DA SHEKHY

Sheikh Hafram Khaleel ✍️

Duk Wanda Kaga Ya Shiga Ruɗani A Cikin Tafiyar Ɗariƙa Ko Ake Buga Shi Kamar Ƙwallo To Sheikhy Ya Rasa, Ko Kuma Ya Kuskure Wajen Neman Shekhin Da Ya Dace Da Iya Riƙe Shi Cikin Martabar Tafiyar Sufanci!

Da Ka Ji Gauthul Anaam Ya Ce "Ka Nemi Murabbi Masani Mai Nasiha Mai Cikakken Sanin Ubangiji Kuma Shugaba Na Gari" To Da Yawan Ƴan Bana-Bakwan Shekhunnan Zamanin Mu Wannan Zaka Same Su Basu Da Ko Ɗaya Daga Cikin Waɗannan Siffofin, To B***e Kuma A Haura A Yi Nitso Cikin Ilmin Yanda Ya Kamata Murabbi Ya Kasance!

Na Daɗe Ina Faɗi, Kuma Har Abada Zan Ci Gaba Da Faɗi Cewa "Duk Wanda Ka Ji Ya Ce Ya Bar Ɗariƙa To Dama Ɗan Abi Yarima A Sha kiɗa Ne A Ɗariƙar, Ko Kaɗai Masoyi, Amma Wanda Yake Da Sheikhy (Irin Shekhin Da Gausi Yace A Nema), Yake Da Zawiyya Inda Anan Yake Ɗaukar Ilmi Da Ma'arifa Kuma Yake Karanta Wuridan Ɗariƙa To Babu Wata Guguwa Mai Tasowa Da Zata Iya Raba Shi Da Ɗariƙa "

Allah Ya Saka Wa Sheikhannan Mu Da Alkhairi 🤲

Wallahi Komin Ƙin Mutum Da Gaskiya Ya San Sheikh Ibrahim Niasse Malami Ne Ba'a Taɓa Kamar Sa A Tarihi Ba, Kuma Mai Wanza...
06/08/2025

Wallahi Komin Ƙin Mutum Da Gaskiya Ya San Sheikh Ibrahim Niasse Malami Ne Ba'a Taɓa Kamar Sa A Tarihi Ba, Kuma Mai Wanzajjen Ambato Ne Har Abada!

Allah Ya Bar Mu Da Kai Baye 🤲💞💕

06/08/2025

يا أهل الفجر
Ku Mu Miƙa Gaisuwa Ga Silar Tsirar Mu A Duniya Da Lakhira
ﷺ 🤲

Tafidan Shekhu TV 💯
05/08/2025

Tafidan Shekhu TV 💯

Wallahi Duk Wanda Ya Mutu Yana Ƙin Ma'abocin Wannan Raudhar Ɗan W🔥ta Ne, Ku Faɗa Ku Ƙara, Su Ji Su Ƙara!
05/08/2025

Wallahi Duk Wanda Ya Mutu Yana Ƙin Ma'abocin Wannan Raudhar Ɗan W🔥ta Ne, Ku Faɗa Ku Ƙara, Su Ji Su Ƙara!

05/08/2025

Duniya Da Lakhira Daga Baiwar Ka Ne, Sannan Ilmin Lauhul Mahfouz Da Alƙalami Duk Daga Ilmoman Ka Ne

A Fi Mu Komi, Kar A Fi Mu Son Barhama ✊
01/08/2025

A Fi Mu Komi, Kar A Fi Mu Son Barhama ✊

Address

Khalilawa Street
Katsina

Telephone

+2349166020990

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Sheikh Ibrahimal Khaleel Ɗandume Foundation And Media posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Sheikh Ibrahimal Khaleel Ɗandume Foundation And Media:

Share