FTNews

FTNews FTNews kamfanine da yake kawo maku sahihai kuma ingantattun labarai daga kowane bangare a cikin jihohi da yankuna na Nigeria dama kasashen ketare

Bayan tashin Bom a Maiduguri: Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu tare da matarsa Oluremi Tinubu za su bar Abuja ranar 17 ga...
16/03/2026

Bayan tashin Bom a Maiduguri: Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu tare da matarsa Oluremi Tinubu za su bar Abuja ranar 17 ga Maris domin kai ziyara ta ƙasa zuwa United Kingdom, bisa gayyatar King Charles III da matarsa Queen Camilla.

Za a karɓi Tinubu a Windsor Castle daga 18 zuwa 19 ga Maris. Wannan ita ce ziyara ta farko da shugaban Najeriya ya kai irin wannan cikin shekaru 37.

16/03/2026

SUBHANALLAH: An Samu Tashìñ Bàm Yanzu Haka A Monday Market Dake Garin Maiduguri.

DA ƊUMI-ƊUMI: Wata babbar kotu a birnin tarayya Abuja ta sallami jami'in tsaron Nijeriya DCP Abba Kyari tare da wanke sh...
05/03/2026

DA ƊUMI-ƊUMI: Wata babbar kotu a birnin tarayya Abuja ta sallami jami'in tsaron Nijeriya DCP Abba Kyari tare da wanke shi kan laifukan da ake tuhumarsa.

Wane irin fata za ku yi masa?

INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN Matashin nan mai suna Abba da aka rika yawo da bidiyonsa masu gãrkųwa da mutane suna ...
05/03/2026

INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN

Matashin nan mai suna Abba da aka rika yawo da bidiyonsa masu gãrkųwa da mutane suna dukan sa dukan wulakanci, daga baya sun sanar da sun kașĥē shi bayãn sun karbi kudin faɲșa akalla miliyãɲ goma daga wurin iyalaɲ sa.

DAGA Najeev Maikotu Usman

Allah Ya gafarta masa.

Hukumar EFCC mai yaki da cin hanci a Nijeriya ta sake gurfanar da Abubakar Malami, matarsa da ɗansa kan zargin safarar k...
27/02/2026

Hukumar EFCC mai yaki da cin hanci a Nijeriya ta sake gurfanar da Abubakar Malami, matarsa da ɗansa kan zargin safarar kuɗi

BABBAR MAGANA: Daga Nan Zuwa 2027 Akwai Shugaban Kasa Mai Ci Da Zai Mutù, Cewar Fasto Elijah AyodeleSaidai a jawabin nas...
27/02/2026

BABBAR MAGANA: Daga Nan Zuwa 2027 Akwai Shugaban Kasa Mai Ci Da Zai Mutù, Cewar Fasto Elijah Ayodele

Saidai a jawabin nasa Faston bai bayyana kasar da hakan zai faru ba.

INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN: Shugaban Hukumar Samar Da Ruwan Sha Ta Jihar Katsina (Katsina State Water Board) Dak...
26/02/2026

INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN: Shugaban Hukumar Samar Da Ruwan Sha Ta Jihar Katsina (Katsina State Water Board) Dakta Tukur Hassan Tingilin Ya Rasu Sakamakon Haďarin Mota Da Ya Rutsa Da Shi Da Yammacin Yau Alhamis

Allah Ya Jikansa Da Rahama!

26/02/2026

Tsira Aminci Daraja Martaba Matsayi Girmamawar Allah su kara tabbata ga Limamin Annabawa Manzanni da Mala'iku
MUHAMMAD RASULULLAH

An Samu Tashin Wani Abin Fashewa A Daidai Titin Funtua Zuwa GusauLamarin ya auku ne a daidai Unguwar Mai Chida a yau Lar...
25/02/2026

An Samu Tashin Wani Abin Fashewa A Daidai Titin Funtua Zuwa Gusau

Lamarin ya auku ne a daidai Unguwar Mai Chida a yau Laraba.

Jagoran NNPP Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso da Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, sun yi ganawar sirri
25/02/2026

Jagoran NNPP Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso da Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, sun yi ganawar sirri

Elrufai Na Fama Da Haɓoʻ A Inda Yake Tsare, Kuma Ba A Baiwa Matarsa Damar Ba Shi Abinci, Cewar Lauyansa
24/02/2026

Elrufai Na Fama Da Haɓoʻ A Inda Yake Tsare, Kuma Ba A Baiwa Matarsa Damar Ba Shi Abinci, Cewar Lauyansa

YANZU-YANZU:: An Tsige Shugaban Yan Sandan Nijeriya, IGP Kayode Egbetokun Daga MukaminsaRahotanni na nuni da cewa an cir...
24/02/2026

YANZU-YANZU:: An Tsige Shugaban Yan Sandan Nijeriya, IGP Kayode Egbetokun Daga Mukaminsa

Rahotanni na nuni da cewa an cire Sufeto Janar na ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Egbetokun, daga mukaminsa.

Majiyoyi da Rariya ta samu, ciki har da Sahara Reporters sun bayyana cewa za a maye gurbinsa da wani jami’i da ke aiki a sashen FCIID dake Lagos.

Address

Katsina

Telephone

+2348099111040

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when FTNews posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to FTNews:

Share