19/07/2025
Slm.Barkanmu da safiya dafatan Alkairi.
Masu taimakawa kada mugajii da aikin Allah
Yarinya ce Marainiya ba uwa ba uba daga zazzabi tasamu tabin kwakwalwa😭 Alokachin ankaita Asibitin Marasa Lafiyar Kwakwalwa dake dawanau , Annemi Abada 70,000 domin aune aune da wasu magunguna .
Amma me rukonta Bata da hali tayi iyakar kokarinta duk Inda yakamata Taje Neman taimako tace batasamu taimakonba .
Ahaka akabar Yarinyar ciwon kullun Sai dai yayta chigaba , takaiga yanzu dole aka daure ta saboda duk abunda tagani ci take har Kashi Leda,kwata , kasa duk Abunda tagani citake 😭
Gashi tayi fitsari tayi Kashi kowane kaya akasamata saita lalatasu taita yaga tana chi .
Jama'a dan girman Allah mutaimaka duk Abunda Allah yah**e ataimaka dashi komi kankatarshi domin Asamu akaita asibitin .
Kokuma mutun 70 sutaimaka da naira dubu dubu fisabililla darajar annabi Muhammad s.a.w , kokuma me 100 me 50 me 200,500 kutaimaka .
Acct. 1012016500
Keystone bank
Suy charity foundation.
Phone 🤳 07060937266 WhatsApp
KUTAIMAKAMANA DA SHARRING SHIMA SADAKA NE.