Dandume Reporters

Dandume Reporters Ingantattun Labarai Ba Tare Da Cin Mutuncin Kowa Ba Shine Manufar Wannan Feji.

Janazar Matashi da ba'a taba irinta ba Garin Dandume.Allah ubangiji shi gafartawa Mal Musbahu Hadi.
26/08/2025

Janazar Matashi da ba'a taba irinta ba Garin Dandume.

Allah ubangiji shi gafartawa Mal Musbahu Hadi.

Anyi Daya Da Daya kenan.
17/08/2025

Anyi Daya Da Daya kenan.

Fuskar sabon shugaban karamar hukumar Dandume kenan Hon. Bashir Sabi'u Gyazama.Allah ubangiji ya bada ikon sauke nauyi. ...
15/04/2025

Fuskar sabon shugaban karamar hukumar Dandume kenan Hon. Bashir Sabi'u Gyazama.

Allah ubangiji ya bada ikon sauke nauyi. Amen

Ubangiji Allah ya kawo sauki wa Alummar birnin Maiduguri da ambaliyar ruwa ta afka musu. Allah ya basu mafita na Alkhair...
10/09/2024

Ubangiji Allah ya kawo sauki wa Alummar birnin Maiduguri da ambaliyar ruwa ta afka musu. Allah ya basu mafita na Alkhairi.

Tsohon shugaban riko na karamar hukumar Ɗandume Alh Haruna Ja Abdullahi ya rasuAllah mai kowa mai komai ya yi wa tsohon ...
21/11/2022

Tsohon shugaban riko na karamar hukumar Ɗandume Alh Haruna Ja Abdullahi ya rasu

Allah mai kowa mai komai ya yi wa tsohon shugaban riko na karamar hukumar Ɗandume Alh Haruna Ja Abdullahi rasuwa sakamakon gajeruwar jinya.

Muna rokon Allah Ya ji kansa Ya gafarta amin

Majalisar jihar Katsina tayi wata bita ta kwanaki kan matsalar tsaro data addabi jahar, kamar yadda tsohon kakakin majal...
19/08/2022

Majalisar jihar Katsina tayi wata bita ta kwanaki kan matsalar tsaro data addabi jahar, kamar yadda tsohon kakakin majalisar Rt. Hon Aliyu Sabi'u Muduru ya wallafa a shafinsa na facebook. Allah ya sa bitar ta amfanar da al'ummar Jahar Katsina musamman kan abinda akayi bitar domin sa Amen.

28/07/2022

A karɓa da haƙuri...

Tsananin kaiwa Number 9 a munafurci ne wani azzalumi yace maka wai laifukanmu ne ya hanamu zaman lafiya kana ya kawo bala'in ta'addancin da ake mana...

Ba wai kuma ina nufin laifi ba zai zama fitina ba, a'a amma dai tsananin ƙin Allah ne wani wanda lokacin gwamnatin baya bai san ana laifin ba sai yanzu don ya kai almuri yace wai ai laifin mune...

Akwai ƙasashen duniya da duk wani laifi da kasan anayi a Nigeria to can an ninkashi (saurari wa'azizzikan Sheikh Bashir Ɗanfili Sokoto). Misali akwai ƙasashen da sun halarta auren jinsi da zina a fili da shan giya da rushe masallatai ma, kai da sauran nau'ikan laifukan da ba don Allah yasa munzo a zamanin fiyayyen halitta ba, da yanzu wani zancen ake, amma waɗannan ƙasashe sune kan gaba a zaman lafiya, saboda adalcin shuwagabanninsu.

Ya kamata mu sani cewa komin yadda kafirci yake yakan zama cikin salama inda adalci, akasin haka kuma kan faru da Musulunci ko shakka babu..

Ba wani ɗan iska a Nigeria da zaice wai laifinmu yasa ƴan ta'adda ke kashemu malam, Allah ya jarabcemu da asalin azzaluman shuwagabanni ne kawai a sama kana ya jarabcemu da azzaluman malamai da a bakinsu kaɗai Allah yake...

Kuma ai ya kamata mu sani shin su laifukan da ake cewa daga 2015 zuwa yanzu ne aka fara su don haka sai yanzu hukuncin yazo?

Allahumma dammirhum tadmira.🙏

Innalillahi wa inna ilaihi rajiun 😭Allah yayiwa mahaifin Alh Abubakar Salisu Asas rasuwa.Alh Abubakar Asas shine dan tak...
10/07/2022

Innalillahi wa inna ilaihi rajiun 😭

Allah yayiwa mahaifin Alh Abubakar Salisu Asas rasuwa.

Alh Abubakar Asas shine dan takarar kujerar majalisar tarayya da zai wakilci kananan hukumomin Funtua da Dandume a zaben 2023 karkashin jam'iyar PDP.
Muna addu'a Allah gafartawa mahaifin nasa ya sa aljanna makomarsa Amen.

Innalillahi wainna ilaihi rajiun 😭Yan ta'adda sun kashe DCP Aminu Umar area commander na dutsimma da yammacin yau talata...
05/07/2022

Innalillahi wainna ilaihi rajiun 😭

Yan ta'adda sun kashe DCP Aminu Umar area commander na dutsimma da yammacin yau talata 5/7/2022.

An ruwaito cewa barayin sunyi musu kwanton bauna ne, kuma s**a halaka shugaban yan sandan

Muna Addu'ar Allah ya gafarta masa ya kyautata makwancinsa Amen

Sabon Alkalin Alkalan Nigeria Kenan, Justice Olukayode Ariwoola.
27/06/2022

Sabon Alkalin Alkalan Nigeria Kenan, Justice Olukayode Ariwoola.

Dan Karamar Hukumar Dandume Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Shugaban Kasa A Jam'iyyar APP.
25/06/2022

Dan Karamar Hukumar Dandume Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Shugaban Kasa A Jam'iyyar APP.

15/06/2022

Address

Sabon Gari
Katsina

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Dandume Reporters posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share