3S TV

3S TV Gaskiya ce Jarinmu Dukkan labaran da muke wallafawa labarai ne masu inganci da s**a samu tantancewa daga kwararrun ma'aikatanmu da s**a san makamar aiki.

Safalma TV/Radio kafar yada labarai ce da aka kafa domin samar da ingantattun labarai da s**a shafi al'amuran yau da kullum, siyasa, kasuwanci, al'adu, wasanni, ilimi, lafiya da dai sauransu a jihar Katsina, Nijeriya da ma sauran sassan duniya. Ba mu yada labaran da ba mu da tabbas a kansu ballantana kuma labaran karya shi ya sa muka ce 'Gaskiya ce Jarinmu'.

Jamiyyar PDP ta yi kira ga tsohon gwamnan jihar Ekiti fayose fa ya gaggauta fice wa daga jamiyyar. Gwamnan kano Eng Abba...
27/07/2025

Jamiyyar PDP ta yi kira ga tsohon gwamnan jihar Ekiti fayose fa ya gaggauta fice wa daga jamiyyar.

Gwamnan kano Eng Abba kabir yusuf ya Nada kwamitin da za su bin ciki kwamishinan sufuri, bisa zargin Tsayawa wani mai taammali da tabar wiwi da kwayoyi.

Tsohon Dan takarar majalisar tarayya a kakar zaben 2023 na kaita jibia, jihar katsina ya bayyana ficewar shi daga jamiyyar PDP.

Dan Bello karya yake ba wani aikin da muka ba gwamnatin Kano ta karkatar da kudin, ku yi watsi da karerayin da ya lankaɗ...
27/07/2025

Dan Bello karya yake ba wani aikin da muka ba gwamnatin Kano ta karkatar da kudin, ku yi watsi da karerayin da ya lankaɗa a bidiyonsa - ACReSAL ta yi martani

Cikin Wata Sanarwa da ACReSAL ya Fitar ya ƙaryata faifen bidiyon Dan Bello yake zargin ƙin gudanar da aiyukan shirin a Jihar Kano.

Jami’ar hulɗa da jama’a ta shirin, Maryam Abdulqadir itace ta fitar da Sanarwa Hakan

tana Mai cewar ofishin na ACReSAL ya bayyana bidiyon a matsayin ƙoƙarin yaudarar jama’a.

Sanarwar ta ce an fitar da wannan bayani ne domin amsa tambayoyi da dama daga ’yan jarida da ke neman sahihan bayanai akan zarge-zargen da aka yi akan bidiyon na Dan Bellon

A cewar Maryam, tun lokacin da aka fara aikin, an samu nasarori da dama a sassa daban-daban na aikin.

Hukumomin Senegal sun sanya dokar hana amfani da babura da dare a wani yanki na gabashin ƙasar, bayan da mayaƙa masu iƙi...
26/07/2025

Hukumomin Senegal sun sanya dokar hana amfani da babura da dare a wani yanki na gabashin ƙasar, bayan da mayaƙa masu iƙirarin jihadi s**a yi amfani da babura a hare-haren baya-bayan nan da s**a kai wasu garuruwan da ke kan iyakar Mali.

Yadda al'ummar garin Kandarawa da Kakumi Guga na Bakori a jihar Katsina s**a yi zanga-zangar lumana kan matsalar tsaron ...
26/07/2025

Yadda al'ummar garin Kandarawa da Kakumi Guga na Bakori a jihar Katsina s**a yi zanga-zangar lumana kan matsalar tsaron da ya addabi yankin.

Masu zanga-zangar sun rufe hanyar shiga Bakori daga Funtua wanda hakan ya shafi matafiya da yawa.

Da Dumi Dumi:Jamiyyar APC ta kasa ta amince da Nada ministan Jin Kai a matsayin sabon shugaban  ta na Riko. Majalisar Da...
24/07/2025

Da Dumi Dumi:

Jamiyyar APC ta kasa ta amince da Nada ministan Jin Kai a matsayin sabon shugaban ta na Riko.

Majalisar Dattawan Nigeria na neman cikon mutum biyu ne, jamiyyar APC mai mulkin kasar ta za ma ta samu biyu bisa uku na yan majalisar.

Hukumar shige da fice, na Nigeria sun karbi babban fasfo na kasa da kasa daga hannun sanata Natasha

Rashin naɗa jakadu da Tinubu ya yi ya sa Najeriya ta zama Ƴar kallo a harkokin diflomasiyya.
22/07/2025

Rashin naɗa jakadu da Tinubu ya yi ya sa Najeriya ta zama Ƴar kallo a harkokin diflomasiyya.

2027: Babu wata gamayyar siyasa da za ta iya kada Tinubu - Gwamnan Ebonyi Gwamnan Jihar Ebonyi, Francis Nwifuru, ya bayy...
22/07/2025

2027: Babu wata gamayyar siyasa da za ta iya kada Tinubu - Gwamnan Ebonyi

Gwamnan Jihar Ebonyi, Francis Nwifuru, ya bayyana cewa babu wata gamayyar siyasa da za ta iya kada Bola Tinubu a zaben 2027.

Ya bukaci 'yan adawa da masu neman takara su hakura da buri, su kuma goyon bayan gwamnatin da ke ci yanzu.

Da ya ke jawabi a taron shugabannin jam’iyyar APC na Kudu maso Gabas da aka gudanar a Abakaliki, Gwamna Nwifuru ya ce fitowar Tinubu a matsayin shugaban kasa a 2023 nufin Allah ne ba nufin dan Adam ba, kuma ya jaddada cewa babu wani kawance ko hadakar ‘yan adawa da za ta iya hana nasarar Tinubu a 2027.

Ya yabawa Tinubu bisa sauye-sauyen tattalin arzikin da ya ke yi, inda ya bayyana shi a matsayin jarumin shugaba mai karfin zuciya da iya yanke shawara mai tsauri domin farfado da kasa. Nwifuru ya roki ‘yan Najeriya, musamman ‘yan Kudu maso Gabas, da su ci gaba da hakuri tare da mara wa shugaban kasa baya.

Da Dumi-DumiSanata Natasha ta shiga majalisa a kafa, bayan jami’an tsaro sun hana motocinta shiga harabar majalisar
22/07/2025

Da Dumi-Dumi

Sanata Natasha ta shiga majalisa a kafa, bayan jami’an tsaro sun hana motocinta shiga harabar majalisar

Sanata na Natasha ta sanar shugaban Yan sandan Nigeria batun komawar ta aiki a yau. Ana ta samun ficewa daga manyan jami...
22/07/2025

Sanata na Natasha ta sanar shugaban Yan sandan Nigeria batun komawar ta aiki a yau.

Ana ta samun ficewa daga manyan jamiyyun Nigeria zuwa sabuwar tafiya ta ADC a fadin Nigeria.

Abubakar Hashimu Mashi na jihar katsina ya barrata kan shi da Maganar sarkin Daura na jihar katsina. Matashin ya ce sarkin ya yi maganar goya ma Tinubu baya karin kan shi ba da yawun mafi rinjayen al'ummar mazabar sanatan shiyyar ba.

Yan bindiga sun yi wa 'yan sanda mummunan kwanton bauna a KatsinaAn Bayyana Cewa Yan Bindigar Sunyi Yan Sandar mumunar A...
22/07/2025

Yan bindiga sun yi wa 'yan sanda mummunan kwanton bauna a Katsina

An Bayyana Cewa Yan Bindigar Sunyi Yan Sandar mumunar Aika Aika Inda S**a Mamaye Su.

Hakan Yakara Sa Alumma Sun Taso Mai Girma Gwamnan Jihar Katsina agaba Akan Ya dawo Da Kalaman Da Yayi Abaya Akan Matsalar Tsaro Nacewa Dashi Za a rinka Shiga Daji Domin Yaki Da Yan Bindiga.

Da Dumi-Dumi Kwankwaso ya yi sabuwar ganawar sirri da Tinubu kan harkokin siyasa da shugabanci - Jaridar PunchGanawar ta...
22/07/2025

Da Dumi-Dumi

Kwankwaso ya yi sabuwar ganawar sirri da Tinubu kan harkokin siyasa da shugabanci - Jaridar Punch

Ganawar ta biyo bayan halartar Kwankwaso a taron Nigeria Forest Economy Summit 2025 da aka gudanar a dakin taro na fadar shugaban kasa.

Tinubu ya gaza cika Alkawuran Samar da Ingantaccen Wutar lantarki a Najeriya. Najeriya na cikin matsanancin Duhu. Jam'iy...
21/07/2025

Tinubu ya gaza cika Alkawuran Samar da Ingantaccen Wutar lantarki a Najeriya. Najeriya na cikin matsanancin Duhu. Jam'iyyar ADC ta caccaki Tinubu kan Rashin ingantaccen wuta.

Address

Gidan Dawa, Sabon Titin Kwado
Katsina
820221

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when 3S TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to 3S TV:

Share

Category