
07/04/2025
Kungiyar lauyoyin Najeriya reshen jihar katsina tayi Allah wadai da cin zarafin da Jami'an KASSAROTA keyima Al'ummar jihar katsina wajen karbe masu ababen hawa ba bisa ƙa'ida ba
Kungiyar tace doka bata ba jami'an na KASSAROTA damar k**a kowa ba ballantana su sanyama wani ɗan kasa tara mai yawa ba
Hakazalika ƙungiyar ta lauyoyin karkashin jagorancin shugabanta na jihar katsina Barr. Shafi'u Umar tayi kira ga gwamnatin jihar katsina da tayi kokarin dakatar da faruwar hakan don gudan tada hankalin jama'a.
𝑭𝒐𝒍𝒍𝒐𝒘𝒆𝒓𝒔.
KATSINA OKATSINA ONLINEr