Kadarko TV

Kadarko TV Gaskiya da Amana Shine Jarin Mu

Kadarko TV kafar yada labarai da aka kafa domin samar da ingattatu

Aishatu Binani ta koma jam'iyyar haɗaka ta ADCYartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu Ɗahiru Binan...
20/07/2025

Aishatu Binani ta koma jam'iyyar haɗaka ta ADC

Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu Ɗahiru Binani, ta yanki katin jam'iyyar haɗaka ta African Democratic Congress (ADC).

An ga tsohowar 'yarmajalisar dattawan da ta wakilci mazaɓar Adamawa ta Tsakiya cikin wani bidiyo tana jawabin nuna goyon baya ga ADC, yayin da take zagaye da matasa.

"Mu mun ɗauki jam'iyyar ADC kuma za mu yi tafiya a cikinta," in ji ta. "Muna roƙon Allah ya taimake mu ya raba mu da mutanen da muke tafiya da su amma suna gurɓata jam'iyya."

Bayan kammala jawabin ne kuma aka gan ta ɗauke da katin jam'iyyar cikin wasu hotuna.

Binani ta yi takara ne a jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya, inda ta gwada wa Gwamna Ahmadu Fintiri na jam'iyyar PDP zazzafan ƙalubale a zaɓen na 2023.

First Lady Oluremi Tinubu Leads Top Dignitaries to Daura, Condoles Buhari's Family The First Lady of Nigeria, Senator Ol...
19/07/2025

First Lady Oluremi Tinubu Leads Top Dignitaries to Daura, Condoles Buhari's Family

The First Lady of Nigeria, Senator Oluremi Tinubu, today led a high profile delegation to pay a solemn condolence visit to the family of former President Muhammadu Buhari in Daura, Katsina State.

The First Lady was received by the Governor of Katsina State, Malam Dikko Umaru Radda; his wife, Her Excellency Hajiya Zulaihat Dikko Radda; and the Emir of Daura, His Royal Highness Alhaji (Dr.) Umar Faruq Umar, CON.

She emphasized that her presence was not merely ceremonial but a reflection of the profound personal loss felt by her family.

"We are not here today merely out of duty. We are here because this loss is deeply personal," she said.

"My husband, President Bola Ahmed Tinubu, has lost not just a former Head of State, but a trusted ally and friend of over 30 years. President Muhammadu Buhari was a man of integrity and discipline, who brought honour not only to Daura but to the entire nation," the first lady added.

She urged the family and people of Daura to find strength in the legacy of the late President and prayed for Allah's forgiveness and eternal peace for his soul.

"We pray that Almighty Allah forgives his shortcomings and grants him eternal rest in Aljannah Firdaus. May He comfort the family and all those grieving this tremendous loss."

In his welcome address, Governor Dikko Umaru Radda acknowledged the significance of the First Lady's visit, describing it as a touching gesture that brought comfort to the people of Katsina and the Daura Emirate.

"Your Excellency, this marks your second condolence visit to us—the first being on Tuesday, July 15. Your presence here once again is a clear testament to your compassion and solidarity," he noted.

He reaffirmed President Bola Ahmed Tinubu's commitment to national unity, referencing his extraordinary show of respect during the burial of the former President.

"President Tinubu personally received the late President's remains at the Umaru Musa Yar'adua Airport, joined the funeral procession to Daura, and remained until he was laid to rest. Furthermore, he declared a national holiday to honour his memory and sent a powerful delegation—including the Vice President and over 25 Cabinet Ministers—for the Fidda'u prayers."

The Governor praised these actions as examples of true leadership and national devotion.

"This is not just leadership—it is friendship, and indeed, patriotism," he stated.

He concluded by offering prayers for the late President and expressed gratitude to the First Lady for her continued support and compassion.

The Emir of Daura, His Royal Highness Alhaji (Dr.) Umar Faruq Umar, CON, expressed his profound appreciation to both the President and the First Lady.

"We have known President Tinubu for over 30 years. Throughout that time, he has shown unwavering loyalty and humility," he recounted.

"I am over 103 years old, and I have never witnessed a sitting President show such immense honour and compassion in mourning a predecessor."

The Emir highlighted the President's personal involvement and the national response, describing them as acts that would never be forgotten by the people of Daura.

"His personal visit, the powerful delegation he sent, and the declaration of a national mourning day are gestures of true love and deep respect. These are historic."

He prayed for Allah to forgive the late President's shortcomings and to grant him Aljannah Firdaus. He also thanked the First Lady for her kind visit and continuous support to the Daura Emirate and the family of the late President.

The First Lady was acompanied by a high-level delegation—including the wife of the Vice President, the wives of the Speaker and Deputy Senate President, the wife of the Chief of Staff, First Ladies from various states, and spouses of Ministers and Service Chiefs.

Tsohon Shugaban Najeriya Buhari ya rasuTsohon Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya rasu ranar Lahadi yana da shekara 82...
13/07/2025

Tsohon Shugaban Najeriya Buhari ya rasu

Tsohon Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya rasu ranar Lahadi yana da shekara 82 da haihuwa.

Wata sanarwa da Garba Shehu mai magana da yawunsa ya fitar ta ce Buhari ya rasu a wani asibiti da ke birnin Landan.

Fadar shugaban Najeriya ta ce ya rasu da misalin ƙarfe 4:30 "sak**akon doguwar jinya".

"Shugaban ƙasa ya umarci Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ya tafi Landan domin ya rako gawar Buhari zuwa gida Najeriya," a cewar wata sanarwa daga fadar shugaban ƙasa.

A makon da ya gabata ne aka kwantar da tsohon shugaban a asibiti bayan ya je duba lafiyarsa k**ar yadda ya saba, amma daga baya sai ya kamu da rashin lafiya

Sai dai Garba Shehu bai bayyana rashin lafiyar da Buhari ke fama da ita ba a lokacin, ko kuma sunan asibitin da yake jinyar.

Buhari ya mulki Najeriya a matsayin zaɓaɓɓen shugaban ƙasa daga 2015 zuwa 2023, inda ya miƙa wa Bola Tinubu ragama bayan jam'iyyarsu ta APC ta sake lashe zaɓen shugaban ƙasa.

Shugaba Tinubu ya bayar da umarnin sassauto da tutocin Najeriya "a matsayin girmamawa ga marigayin", in ji sanarwar.

Tarihin Muhammadu Buhari:
An haifi Muhammadu Buhari a ranar 17 ga watan Disambar shekarar 1942, a garin Daura da ke jihar Katsina. Muhammadu Buhari shi ne ɗa na 23 a wajen mahaifinsa Malam Harɗo Adamu wanda ya rasu lokacin da Buharin yake ɗan shekara huɗu.

Buhari ya rayu da ƴaƴa 10 daga matansa guda biyu, Safinatu Yusuf wadda s**a rabu a baya da kuma Aisha Halilu wadda aka fi sani da Aisha Buhari wadda ita ce take yi masa takaba.

Muhammadu Buhari ya halarci makarantar allo sannan ya yi kiwon shanu, kafin ya shiga makarantar firamare a garin Daura da Mai'Adua inda ya kammala a 1953.

Daga nan kuma marigayin ya tafi zuwa makarantar sakandare ta Katsina Provisional Secondary School daga 1956 zuwa 1961.

Buhari ya samu gurbin halartar wani kwas a Birtaniya a 1960.

Aikin soja
A shekarar 1962 ne Muhammadu Buhari ya shiga aikin soja yana ɗan shekara 19 da haihuwa, inda ya kasance ɗaya daga cikin matasa 70 da aka ɗauka zuwa kwalejin horon sojoji ta Nigerian Military Training wadda daga baya aka sauya mata suna zuwa Nigerian Defence Academy, a 1964.

Haka kuma ya halarci wani kwas na ƙananan sojoji a kwalejin Aldershot da ke Burtaniya daga 1962 zuwa 1963. Kuma a watan janairun 1963 ne ya samu matsayin Second Lieutenant kuma ya jagorancin rundunar sojin ƙasa ta Second Infantry Battalion da ke Abeokuta.

Muhammadu Buhari ya taka rawar gani a juyin mulkin da ya hamɓarar da Janar Aguiyi Ironsi, inda aka maye gurbinsa da Janar Yakubu Gawon, a 1966.

Daga bisani kuma aka naɗa shi shugaban hukumar NNPC wadda aka fara kafawa a shekarar 1977.

Manjo Janar janar Muhammadu Buhari ya taka rawar gani a juyin mulkin shekarar 1983 da ya yi sanadiyyar hamɓarar da gwamnatin Alhaji Sehu Aliyu Usman Shagari, inda kuma shi ya zamo shugaban mulkin soja.

To sai dai kuma Manjo Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya yi wa Manjo Janar Buhari juyin mulki a watan Agustan 1985, inda kuma aka tsare shi har zuwa shekarar 1988.

Tauraruwar Buhari ta fara haskawa a lokacin da aka ba shi muƙamin ministan man fetur da ma'adanai a shekarar 1975, a zamanin mulkin sojin janar Obasanjo.

A zamanin mulkin Janar Sani Abacha an nada Buhari shugaban hukumar PTF wadda aka kafa da kuɗaɗen rarar man da ƙasar ta samu a wannan lokaci domin gudanar da ayyukan ci gaban al'umma.

Kuma ayyukan da Buhari ya yi wa Najeriya k**a daga hanyoyi, asibitoci zuwa makarantu ya sa wasu 'yan Najeria son ganin ya sake zama shugaban ƙasar.

Ko da yake kafin nan shi ne gwamnan sabuwar jahar Arewa maso Gabas da janar Murtala Ramat Muhammed ya ƙirƙiro.

Siyasa
Sau biyu Muhammdu Buhari yana tsayawa takarar shugaban ƙasa ƙarƙashin tutar jam'iyyar ANPP a 2003 da 2007, waɗanda duka bai samu nasara ba.

Rashin nasarar da ya yi karo biyu bai sauya masa ra'ayi game da siyasar Najeriya ba, kuma ya ƙaddamar da tashi jam'iyyar da ya kira CPC wadda a ciki ya sake tsayawa takarar shugaban ƙasa a zaɓen da aka yi a shekarar 2011.

Sak**akon cimma haɗakar jam'iyyu da aka sanya wa suna APC, Muhammadu Buhari ya samu nasarar lashe zaɓen shekarar 2015, inda ya kayar da abokin takararsa, Goodluck Jonathan na jam'iyyar PDP mai mulki.

Muhammadu Buhari ya sake samun damar yin tazarce a karo na biyu a 2019, bayan kayar da abokin takararsa, Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP.

Buhari ya kammala wa'adinsa na biyu a ranar 29 ga watan Mayun 2023, bayan samun nasarar shugaba Bola Ahmed Tinubu.

Daga nan ne kuma Buhari ya koma mahaifarsa ta Daura inda bayan kimanin shekara guda sai koma birnin Kaduna ya ci gaba da zama.

Rashin lafiya a 2017
Shugaba Buhari ya shafe tsawon lokaci yana jinya a shekarar 2017, inda har ya shafe sama da kwana 100 yana jinya a Birtaniya.

Wannan al'amari ya jawo ce-ce-ku-ce sosai a ciki da wajen kasar.

A lokacin da rudani ya yawaita kan halin da shugaban ke ciki da kuma rashin jin ta bakin makusantansa game da ainihin abin da ke damun shugaban.

Ga jerin lokutan da shugaba Buhari ya yi fama da jinya:

19 ga watan Janairu - Ya tafi Birtaniya domin "hutun jinya".
5 ga watan Fabrairu - ya nemi majalisar dokoki ta kara masa tsawon hutun jinya.
10 ga watan Maris - Ya koma gida, amman bai fara aiki nan-da-nan ba.
26 ga watan Afrilu - Bai halarci zaman majalisar ministoci ba kuma "yana aiki daga gida"
28 ga watan Afrilu - Bai halarci Sallar Juma'a ba.
3 ga watan Mayu - Bai halarci zaman majalisar ministoci ba a karo na uku.
5 ga watan Mayu - Ya halarci sallar Juma'a a karon farko cikin mako biyu.
7 ga watan Mayu - Ya koma Birtaniya domin jinya.
25 ga watan Yuni - Ya aikowa 'yan Najeriya sakon murya.
11 ga watan Yuli - Osinbajo ya gana da shi a London.
23 ga watan Yuli - Wasu gwamnoni da shugaban jam'iyyar APC sun ziyace shi a London.

'Ya k**ata shugabancin Najeriya ya ci gaba da zama a hannun ƴan Kudu'Ministar al'adu ta Najeriya, Hannatu Musawa ta ce y...
11/07/2025

'Ya k**ata shugabancin Najeriya ya ci gaba da zama a hannun ƴan Kudu'

Ministar al'adu ta Najeriya, Hannatu Musawa ta ce ya k**ata shugabancin Najeriya ya ci gaba da zama a hannun ƴan kudancin Najeriya a wa'adin mulki mai zuwa domin tabbatar da daidaito da adalci.

Kodayake kundin tsarin mulkin Najeriya, bai yi tanadinsa ba, manyan jam'iyyun ƙasar na bin tsarin karɓa-karɓa tsakani kudanci da arewacin ƙasar.

Cikin wata hira da gidan talbijin na Channels ranar Juma'a, Hannatu Musawa ta ce ya k**ata mulki ya ci gaba da zama a hannun ƴan kudancin ƙasar indai adalci ake son yi.

A shekarar 2023 ne Shugaba Tinubu - wanda ɗan kudancin ƙasar ne - ya karɓi mulki daga Muhamamdu Buhari ɗan arewaci - da ya shafe shekara takwas a kan karagar mulki.

“Abu ne na fahimta, bayan shekara takwas na Buhari daga arewa ya k**ata su ma ƴan kudu su yi shekara takwas, domin samar da adalci'', in ji ministar

A baya-bayan nan ma an ambato tsohon gwamnan Benue, Samuel Ortom na cewa ba zai goyi bayan ɗan takara daga arewacin ƙasar ba.

Batun karɓa-karɓa tsakanin arewaci da kudancin Najeriya, wani al'amari da aka jima ana muhawara kansa a fagen siyasar Najeriya.

Wani abu da masana ke cewa yana mayar da tsarin dimokraɗiyyar ƙasar baya.

10/07/2025
09/07/2025

Governor Raɗɗa signing MoU between Katsina State Government, National Counter Terrorism Center Abuja and International Institute of Trophical Agriculture taking place at Government House Katsina.

Those in attendance are the Speaker State House of Assembly, Hon. Nasir Yahaya Daura among other top Government Functionaries...

09/07/2025

Governor Raɗɗa signing MoU between Katsina State Government, National Agricultural Development Fund, OCP Nigeria, Sokoto Rima River Basin Development Authority on the Sabke Dam Pilot Project for the establishment of AN ALL SEASON 50 HEACTER demonstration Farm taking place at Government House Katsina.

Those in attendance are the Member Representing Jibia/Kaita Federal House of Representative, Hon. Sada Soli Jibia, Government House PS I and II among other top Government Functionaries...

STATE HOUSE PRESS RELEASEVP Shettima Inaugurates NCGC Board, Says Firm Will Unlock MSME Financing In NigeriaVice Preside...
03/07/2025

STATE HOUSE PRESS RELEASE

VP Shettima Inaugurates NCGC Board, Says Firm Will Unlock MSME Financing In Nigeria

Vice President Kashim Shettima has inaugurated the Board of Directors of the National Credit Guarantee Company Limited (NCGC Ltd), charging members to deepen financial inclusion and stimulate Nigeria’s grassroots economy.

The new institution is designed to serve as a financial backbone for micro, small, and medium enterprises (MSMEs) struggling with access to affordable credit.

Speaking on Thursday during the inauguration ceremony at the Presidential Villa, Vice President Shettima said the establishment of NCGC represents the government's commitment to bridging the financing gap that has long plagued MSMEs across the country.

President Bola Ahmed Tinubu had on May 29, 2025, announced the establishment of the company, just as he also approved the appointment of its board and management team.

The President also appointed former Speaker of the House of Representatives, Rt. Hon. Yakubu Dogara, as Chairman of the NCGC Board, while Mr. Bonaventure Okhaimo was appointed the Managing Director and Chief Executive Officer.

While inaugurating the board, the Vice President said, "This is our response to a stubborn challenge that has stifled our economic potential for decades—access to finance. These entrepreneurs do not ask for handouts; they ask for the credibility of their ideas to be matched by the confidence of our financial institutions."

Describing the NCGC as “a critical engine in our pursuit of economic inclusion and sustainable growth,” VP Shettima explained that the company will serve as a vital bridge between entrepreneurs and financial institutions, providing the trust needed for small businesses to secure loans.

He cited instances of farmers, traders, artisans, and tech entrepreneurs across the country who, despite being productive, are often stranded due to a lack of collateral or guarantees.

"NCGC is that bridge. It is the assurance that when a farmer in Ibadan needs a loan to expand her cocoa farm, when a tech start-up in Abuja needs working capital to scale, when a leather artisan in Kano seeks to mechanise his craft, and when a trader in Onitsha needs capital to expand, the system will no longer fail them. It is a promise that productive Nigerians will not be stranded for want of guarantees,” the Vice President said.

To the newly inaugurated board, chaired by former Speaker Dogara, VP Shettima urged its members to combine “prudence with courage, accountability with ambition,” as they translate national policy into impact.

"This is a call to deploy your diverse expertise not only as overseers but as enablers of transformation," he charged, adding that the new board’s leadership is important in unlocking capital for Nigeria’s most enterprising but underserved sectors.

“On behalf of His Excellency, President Bola Ahmed Tinubu, GFCR, and the Federal Government of Nigeria, I hereby declare the Board of Directors of the National Credit Guarantee Company Limited duly inaugurated,” he stated.

Earlier, the new board’s Chairman, Rt. Hon. Dogara thanked President Tinubu for the bold and courageous leadership he is providing for the country.

“The establishment of NCGC is an attempt to give vent to our democracy to deliver on its promise. As it is said, the promise of democracy is life, liberty and the pursuit of happiness.

“You can be alive and may enjoy all the rights, but if you don’t have the means with which to pursue happiness, you are excluded from the promise of democracy. Our democracy must deliver not just political and individual rights but economic opportunities,” he said.

In his remarks, the Managing Director (MD) of the Bank of Industry (BOI) and member of the board, Dr. Olasupo Olusi, said that the establishment of the NCGC reflects the administration’s unwavering commitment to removing structural barriers that long constrained access to finance for MSMEs, manufacturers, consumers and other segments of the economy.

“This milestone is a result of dedicated hard work by a coalition of partners like BOI, Ministry of Finance Incorporated, Nigerian Consumer Credit Corporation, Nigeria Sovereign Investment Authority and the World Bank, who have all worked closely together under the direction of the Presidential Committee,” he said.

Other members of the board include Mrs. Tinoula Aigwedo, Executive Director of Strategy and Operations; Dr. Ezekiel Oseni, Executive Director, Risk Management; and Ms. Yeside Kazeem, Independent Non-Executive Director.

Representatives from key financial institutions serving as Non-Executive Board Members of the company include Mr. Aminu Sadiq-Umar (MD, Nigeria Sovereign Investment Authority), Dr. Olasupo Olusi (MD/CEO, Bank of Industry), Mr. Uzoma Nwagba (MD, Nigeria Consumer Credit Corporation), and Mrs. Oluwakemi Owonubi (representative of the Ministry of Finance Incorporated).

Stanley Nkwocha
Senior Special Assistant to The President on Media & Communications
(Office of The Vice President)
3rd July, 2025

Tsohon Gwamnan Jihar Katsina, Rt. Hon. Aminu Bello Masari yakai ziyarar ta'aziyya ga Iyalan Marigayi Alh. Aminu Dantata ...
03/07/2025

Tsohon Gwamnan Jihar Katsina, Rt. Hon. Aminu Bello Masari yakai ziyarar ta'aziyya ga Iyalan Marigayi Alh. Aminu Dantata da Allah yayi ma rasuwa kwanakin baya.

A ranar Alhamis 03-07-2025 Tsohon Gwamnan da tawagar sa sun isa Jihar Kano domin yin ta'aziyya ga Iyalan hamshaƙin Ɗan Kasuwar, Alhaji Aminu Ɗantata.

Yayin ziyarar ta'aziyyar an gudanar da addu'o'i na neman rahama ga Marigayin da sauran al'ummar musulmi baki ɗaya.

Ƙungiyar Lakurawa sun kashe mutum 15 a SokotoWasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun kashe mutum 15 a wani ...
03/07/2025

Ƙungiyar Lakurawa sun kashe mutum 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun kashe mutum 15 a wani mummunan hari da s**a kai ƙauyen Kwalajiya da ke ƙaramar hukumar Tangaza a jihar Sokoto.

Harin ya faru ne da misalin ƙarfe 2:00 na rana a ranar Talata.

Ana zargin harin martani ne bayan kashe wasu mutum uku daga cikin kungiyar, ciki har da wanda ake zargin shugabansu ne a wani harin da ya ci tura da s**a kai a baya a garin.

Ɗaya daga cikin shugaba a yakin da ya nemi a ɓoye sunansa ya shaidawa jaridar Daily Trust cewa maharan sun dira ƙauyen ne a daidai lokacin da jama’a ke cikin masallaci suna sallar Azahar.

“Muna cikin masallaci lokacin da s**a kawo hari da yawansu.

“Da zuwansu s**a fara harbe-harbe.” inji shi.

Ya ƙara da cewa jami’an tsaro da shugaban ƙaramar hukumar sun ziyarci ƙauyen a ranar Laraba don halartar jana’izar waɗanda aka kashe.

“Wannan shi ne karo na farko da ƴan Lakurawa s**a kai hari kai tsaye a garinmu.

“Amma ina ganin martani ne bayan kashe wasu daga cikin su a wani harin da ya faru a baya,” inji shi.

Wani mazaunin yankin da lamarin ya shafa ya ce maharan sun ƙone gonaki da gidaje da dama tare da lalata wata ariya ta sadarwa.

Address

Fct Abuja

Telephone

+2348035562339

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Kadarko TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Kadarko TV:

Share