Dikko Idris

Dikko Idris NASARA tana tare da Wanda yayi haquri Kuma yajajurce

02/05/2025

Allah yace. idan zakuyi sallah.
1 Kuwanke fuskar ku.
2 kuwanke hannayen ku zuwa guiwa.
3 ku shafi kawunan ku.
4 kuwanke qafafuwa zuwa idon qafa.

Wata ayar sai yace.
1 Tsaya kamar yadda aka umarceka.
2 da duk Wanda ya tuba tare da kai.
3 Kada ka tsallake iyaka.

Minene tunani ka ga duk Wanda yake
1 qwalqwale kunne.
2 shaqa runwa da fecewa.
3 kurkure baki.

Shin ko katabayin tunani gameda aiyukan da Allah yayi umarni.
Da aiyukan da ba Allah yayi umarni ayisu ba .

Ya kamata kafara banbance tsakanin umarni Allah da Kuma umarni wanin Allah.

Tabbas umarni Allah addini ne.
Tabbas umarni wanin Allah ba addini ba ne.

30/04/2025

Haqiqa duk Wanda yayi riqo da alqur ani. ba zai bataba. Kuma ba zai halaka ba. Allahu akbar

14/11/2023

Xaka cimma nasara akan burin ka.
Kuma xaka samu kyakkyawan sakamako Akan hanyar nasarar da ke kai

Address

Katsina

Telephone

+2349067897996

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Dikko Idris posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share