DanMasani RADIO

DanMasani RADIO DANMASANI ONLINE GLOBAL RADIO. MUN SHIRYA TSAF DOMIN FADAKARWA, ILIMANTARWA DA KUMA NISHADANTARWA.

INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJU'UN.Allah ya yiwa Uwar gidan shugaban ma'aikatan gidan gwamnatin jihar Katsina Hajiya Mai...
14/04/2026

INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJU'UN.

Allah ya yiwa Uwar gidan shugaban ma'aikatan gidan gwamnatin jihar Katsina Hajiya Maijidda Abdulkadir Mamman Nasir Andaje rasuwa bada jimawa ba, bayan tayi fama da yar gajeruwar rashin lafiya.
Zaa Sanar da lokacin Janaizar. ALLAH ya Jikan ta da Rahama

Babbar kotun tarayya dake Kaduna ta bada belin Mallam Nasir El-Rufa’i.
14/04/2026

Babbar kotun tarayya dake Kaduna ta bada belin Mallam Nasir El-Rufa’i.

Shugaban ƙaramar Hukumar Roni ta jahar jigawa yayi Empowerment ga matasa. Me zakuce?
12/04/2026

Shugaban ƙaramar Hukumar Roni ta jahar jigawa yayi Empowerment ga matasa.

Me zakuce?

Innalillahi Wa'inna Ilaihi Raji'un !!!Dan Majalissar Tarayya Mai Ci Daga Jihar Kano Ya Rasu!!!Ɗan Majalisar Tarayya Mai ...
11/04/2026

Innalillahi Wa'inna Ilaihi Raji'un !!!

Dan Majalissar Tarayya Mai Ci Daga Jihar Kano Ya Rasu!!!

Ɗan Majalisar Tarayya Mai Wakiltar Ƙananan Hukumomin Dawakin Kudu Da Warawa Da Ke Jihar
Kano, Barista Mohammad Hassan Ya Rasu, Bayan Ya Sha Fama Da Rashin Lafiya

Allah Ya Ji Kan Shi Da Rahama!

Biki Wan Shagali Iyalan Alhaji Abubakar Ibrahim Muhammed Na Farin Cikin Gayyatar Yan'uwa Da Abokan Arziki Zuwa Wajen Dau...
09/04/2026

Biki Wan Shagali

Iyalan Alhaji Abubakar Ibrahim Muhammed
Na Farin Cikin Gayyatar Yan'uwa Da Abokan Arziki
Zuwa Wajen Dauren Auren Yayan Su.

Basira Abubakar Ibrahim Muhammed

Da Kuma

Maryam Abubakar Ibrahim Mohammed.

Wanda Za'ayi Kamar Haka:

Ranar Asabar 11th Ga Watan April, 2026
Da Misalin Karfe 2:30 pm

Wuri: No.38 Alkali Ibrahim Mai Kaita Road Makera, Kofar Yandaka Katsina.


Sanarwa Daga Alhaji Mustapha Aminu Kurfi.

Allah ya bada ikon Zuwa.

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi, ya bayyana cewa Iran za ta buɗe mashigar idan Amurka ta dakatar da kai mat...
08/04/2026

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi, ya bayyana cewa Iran za ta buɗe mashigar idan Amurka ta dakatar da kai mata hare-hare.

A nasa ɓangaren, Shehbaz Sharif, Firaiministan Pakistan | country, wanda ya jagoranci cimma yarjejeniyar, ya ce tsagaita wutar za ta fara aiki nan take.

Rahotanni na nuna cewa yarjejeniyar na nufin kawo ƙarshen tashin hankali tsakanin ɓangarorin, tare da fatan komawa ga tattaunawa cikin lumana, yayin da Iran | country ke jaddada sharadin dakatar da hare-hare a matsayin ginshiƙin aiwatar da matsayar.

***Jerin Sunayen Sarakunan Da Sheik Usman Dan Fodio Ya Ba Su Tuta1- Modibbo Adama→Adamawa2- Malam Umaru Dallaji→ Katsina...
08/04/2026

***Jerin Sunayen Sarakunan Da Sheik Usman Dan Fodio Ya Ba Su Tuta

1- Modibbo Adama→Adamawa
2- Malam Umaru Dallaji→ Katsina
3- Malam Yakubu→ Bauchi
4- Malam Suleman → Kano
5- Malam Isiyaku → Daura
6- Malam Buba Yero → Gombe
7- Malam Gwani Mukhtar → Misau
8- Malam Sambo → Hadeja
9- Malam Dendo → Nupe
10- Malam Musa → Zazzau
11- Malam Alimi → illorin
12- Malam Ibrahim Zaki → Katagunm
13- Malam Dan Tunku → Kazaure
14- Malam Muhammad Wabi → Jama'are
15- Malam Sambo Dan Ashafa → Gusau

Wadannan sune Sarakuna kuma Malamai wadanda Usman Dan Fodio ya ba su tuta kowanne da kasarsa.

Allah ya jikansu da rahama Amin 🤲

Allah Ya Baiwa Ango Da Amaryarsa Zaman Lafiya,
08/04/2026

Allah Ya Baiwa Ango Da Amaryarsa Zaman Lafiya,

Iran ta gabatar da sharuɗɗa guda  10 wa Amurka, kafin tsagaita Wuta. a cewar kamfanin Dillancin labarai na Tasnim News A...
08/04/2026

Iran ta gabatar da sharuɗɗa guda 10 wa Amurka, kafin tsagaita Wuta.
a cewar kamfanin Dillancin labarai na Tasnim News Agency na Iran. ta bayyana cewa:

1:Alƙawarin Amurka na gujewa kai hari kan Iran

2: Janyewar sojojin Amurka daga yankin

3: Ci gaba da haɓaka uranium

4:Dole a Biya diyya ga Iran

5:Cire dukkan takunkuman farko (primary sanctions)

6:Cire dukkan takunkuman na biyu (secondary sanctions)

7:Soke ƙudurrorin Majalisar Tsaron MDD

8: Soke ƙudurrorin hukumar kula da nukiyar ta Duniya ta (IAEA

9:Dakatar da hare-hare a dukkan yankunan Gabas ta Tsakiya, ciki har da Falasdinu.

10: Dole a bawa Iran cigaba da rike ikon Mashigar ruwan Hurmuz.

Rahotanni Sun Nuna Cewa Labarin Auren Mawaƙin Zamani, Hamisu Breaker Da Hafsat Barauniya Ba Gaskiya Ba Ne
08/04/2026

Rahotanni Sun Nuna Cewa Labarin Auren Mawaƙin Zamani, Hamisu Breaker Da Hafsat Barauniya Ba Gaskiya Ba Ne

Address

No. B27. Khalil Raman Shopping Complex. High Court Roundabout. Daura Road Katsina
Katsina
820221

Opening Hours

Monday 10:00 - 18:00
Tuesday 10:00 - 18:00
Wednesday 10:00 - 18:00
Thursday 10:00 - 18:00
Friday 10:00 - 18:00
Saturday 09:00 - 17:00
Sunday 09:00 - 17:00

Telephone

+2348080806872

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when DanMasani RADIO posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to DanMasani RADIO:

Share