Idon Najeriya

Idon Najeriya Idon Najeriya jarida ce zata rika kawo muku labarun kasa Najeriya dama na sassan Duniya

Dalibar Da Ta Kammala Digiri Da Sak**ako Mafi Daraja A Jami'ar Northwest Dake Kano Ta Koma Tallar Wainar Fulawa Da Awara...
07/05/2025

Dalibar Da Ta Kammala Digiri Da Sak**ako Mafi Daraja A Jami'ar Northwest Dake Kano Ta Koma Tallar Wainar Fulawa Da Awara, Bayan Rashin Samun Aikin Yi

A yayin jin ta bakin Kwamared Habiba Usman Garkuwa, wadda har ta taba zama shugabar dalibai na jami'ar da ta yi, ta ce ta raba takardun neman aiki adadin da ba za ta iya tunawa ba, amma har yanzu shiru don haka ta yanke shawarar fara soya wainar fulawa da awara.

Habiba dai ta fita da sak**ako mafi daraja Jami'ar Northwest a shekarar 2024 a fannin ilimin kimiyyar Biology, k**ar yadda wanda ya fitar da rahoton, Abdulwahab Said Ahmad ya wallafa a Shafinsa na Facebook.

WATA SABUWA: Wani Yaron shago ya ɗairka wa ƴan mata 10 ciki a watanni biyar a Anambra Wani matashi dan shekara 18 da ke ...
07/05/2025

WATA SABUWA: Wani Yaron shago ya ɗairka wa ƴan mata 10 ciki a watanni biyar a Anambra

Wani matashi dan shekara 18 da ke yaron shago ya yi wa ƴan mata 10 ciki a cikin watanni biyar, ciki har da ƴar ubangidansa da wata yarinyar shago a jihar Anambra.

A cewar jaridar The Punch, eahotanni sun ce an fara tura matashin koyon sana’a ne a karkashin wani ubangida, amma a cikin watanni uku, ya ɗairka wa ƴar ubangidansa da wata mai tsare shago, hakan ya sa aka kore shi daga inda ya ke koyon kasuwancin.

Kwamishiniyar mata da walwalar jama’a ta jihar, Ify Obinabo ce ta bayyana hakan a wani faifan bidiyo kai tsaye ta kafar sadarwa a yau Laraba.

Obinabo ta ce lamarin ya yi k**ari ne bayan ya koma kauyensu.

Ta bayyana cewa Ina son shawara daga jama’a domin wannan ya fi karfina.

In da ta bayyana cewa wannan yaron an tura shi koyon sana’a yana dan shekara 18 Kuma a watanni uku yana koyan sana’a, ya yi wa ‘yar ubangidansa ciki da kuma wata mai tsare shago.

Daga nan sai aka more shi ya koma kauyen su. Bayan wata biyu, ya yi wa wasu ‘yan mata takwas ciki a kauyen," in ji ta.

Kwamishinar, wacce ba ta bayyana sunan yaron ba, ta ce mahaifiyar sa ce ta zo ofishinta ta kai mata ƙorafin abinda ɗan nata ya aikata.

YANZU-YANZU: Babbar bukatarmu ga Gwamnatin tarayya da Gwamnatin Edo kan kisan da aka yi wa yan Arewa - Abba Hikima1. Gag...
29/03/2025

YANZU-YANZU: Babbar bukatarmu ga Gwamnatin tarayya da Gwamnatin Edo kan kisan da aka yi wa yan Arewa - Abba Hikima

1. Gaggauta fitar da bayanan bincike da kididdigar ainihin adadin mutanen da aka kashe, ko aka jikkata ko kuma aka yiwa asarar dukiyoyinsu a Jihar Edo.

2. A gaggauta kamo duk waɗanda ke da hannu a wannan kisan gillan da aka yi wa mutanenmu a Edo, musamman jami’an vigilanten da suke da hannun ciki.

3. Samar da kotu ta musamman domim tuhumarsu da kisan gilla da kuma hukuntasu cikin gaggawa.

4. Tabbatar da biyan cikakkiyar ga iyalansu dukkan waɗanda aka kashe tare da basu haƙuri a hukumance.

5. Samar da jamian tsaro a dukkan garuruwan kudancin ƙasar nan inda direbobinmu suke bi domin hana yawan faruwar kisan da ake yiwa mutanenmu matafiya da direbobi.

6. Samar da doka ta musamman domin tsaurara hukunci ga masu daukar doka a hannu (mob action).

7. Kafa kwamitin na musamman wanda zai kunshi wakilan Arewa domin biybiyar wannan case da ire-irensa domin tabbatar da cewa ba’a shashantar da al’marin ba k**ar yadda aka saba.

Yin wannan shine zai samar da wanzuwar zaman lafiya da dorewar adalci.

Allah ya ji kan wadanda s**a rasu. Ya bawa iyalansu hakuri.

Abba Hikima

Anga jaririn wata a kasar SaudiyaGobe idan Allah yakaimu Shine Sallah na Azumi WatoGOBEKARAMAR SALLAH
29/03/2025

Anga jaririn wata a kasar Saudiya
Gobe idan Allah yakaimu Shine Sallah na Azumi Wato
GOBE
KARAMAR SALLAH

Dan Soyayyar Ku Da Annabi Muhadu SAW 🙏 Allah Karku Huce Baku Tsaya Kunkarantaba 😭Idan Dadama Dan Allah Aturawa Yan Uwa M...
10/10/2024

Dan Soyayyar Ku Da Annabi Muhadu SAW 🙏 Allah Karku Huce Baku Tsaya Kunkarantaba 😭

Idan Dadama Dan Allah Aturawa Yan Uwa Musulmai 🙏Koda Group 1
Malan Uasaini Garba Dan Asalin Kauyen Tan Birawa Allah Ya Jarabchi Dansa 1 Daya Tilo Allah Bai Taba Bashi Haihuwaba Saishi 😭 Allah Ya Jarabceshi Dansa Da Lalura Ta Chiwan Hakori Wanda Ana Zarginma Kansa Ta Shiga Domin idansa Shima Yafara Chiwo Dan Yafara Ruwan Tin Kimanin Shekara 1 Zuwa 2 Sunje Asibiti Harsau 6 Amma Duk Rashin Kudin Magani Yahanasu Zama Saidai Sudawo Gida Saboda Babu Kudin Siyan Magani Ballan Tane Kudin Aikin Wanda Anan Neman Kudi Har Dubu 75,000 Wanda Malan Uasaini Bashida Halin iya Biya Tinda Girma Ya Kamashi Kuma Sinaar Yankan Farce Yakeyi Gakuma Agidan Haya Yake
Yaje Gurin Yan Siyasa Da Masu Kudi Domin Neman Taimako Amma Abin Saidai Addaa Hakanne Yasa Yahakura Yabarwa Allah Komai Yakoma Maganin Gargajiya Amma Chiwan Kamar Kara Gaba Yakeyi 😭
Sai Daga Baya Masu Dubiya S**a Bashi Shawarar Yazo Chikin Gari Yanemi Gidan Hajiya Hauwa Yafada Mate Domin Atemaka Afada Agidan Radio Dakuma Masallacin Jumaa Na KN MASJIDUN
Domin Anema Masa Temako Dan Allah Dan Annabi Mai 5 Mai 10 Temako Baya Kadan Baya Yawa Abin Da Allah Yahore Muku Dashi Zakuyi
GA Account Nombar Gidauniyar Temako Na Hajiya Hauwa

0774284321 Suleiman Sango
Access Bank

Gamai Bikatar Karin Bayani Zai iya Zuwa Karamar Hukumar Dawakin Kudu Kauyen Tan Birawa Gidan Malan Uasaini Mai Yankan Farce
Ko Kuma Kukira Wannan Nombar Kai Tsaye08032368610

NEMAN TEMAKOWannan bawan Allahn na kwance bashi da Lafiya yana fama da ciwon cancer yana neman addu'a ta taymako ga Yan ...
08/10/2024

NEMAN TEMAKO
Wannan bawan Allahn na kwance bashi da Lafiya yana fama da ciwon cancer yana neman addu'a ta taymako ga Yan Uwa Allah Ya bashi lafiya yasa jinyar ta zame masa kaffara.

Don girman Allah da kaunar Muhammadur Rasulullahi jama’a mu tallafa masa da kudin jinya
0774284321 Suleiman Sango
Access Bank

Domin karin bayani a tuntubar wannan lambar 081335127312.

Allah ya bamu ikon taymakawa.

Dakta Idris Dutsen Tanshi Ya Amsa Zaman Mukabala Da Sheik Isa Pantami, Wacce Za Su Yi Akan Riƙe Carbi Bidi'a Ne Ko Ba Bi...
08/10/2024

Dakta Idris Dutsen Tanshi Ya Amsa Zaman Mukabala Da Sheik Isa Pantami, Wacce Za Su Yi Akan Riƙe Carbi Bidi'a Ne Ko Ba Bidi'a Ba Ne"

Za a yi muƙabalar kai tsaye a Qibla FM, da zarar Sheik Pantami ya amsa zaman da Dr. Idris.

Ko ya kuke kallon wannan al'amarin?

Daga Abubakar Shehu Dokoki

01/10/2024

Dauda kahutu Rara da Sabuwar wakar shi Ta Nigeria

NEMAN TEMAKO DAGA MAHAIFIN WAN NAN JARIRI ISHAKUIna rubuta wan nan rubutu idanuna cike da kwalla,San nan ina rokon lokac...
03/09/2024

NEMAN TEMAKO DAGA MAHAIFIN WAN NAN JARIRI ISHAKU

Ina rubuta wan nan rubutu idanuna cike da kwalla,San nan ina rokon lokacinku na sakan domin yiwa yarona addu a.

Yau da gobe
gonar Allah...rayuwa tacanzamini banida komi kuma bansan yadda zanyiba .

Dan Allah yan uwa maza da mata karku wuce batare da kunyiwa jaririna da kwallin jal addu a ba,San nan dan girman Allah kutemakeni kuyi Share wan nan rubutu zuwa wasu Group domin ayiwa Ishak Addu a.

Yan uwa ina neman temakonku wan nan halin jinya da dana keciki abin saikara cigaba yakeyi kullum yarona yanadaf da mutuwa,nayi iya bakin kokarina nasamamishi magani abin baiyuwa saboda karancin kudi.kuma nakasa barin wan nan Al amari nikadai a cikin rayuwata dole nafito neman temako gurin bayin Allah
Inada bukatar Kudi Naira Dubu 970,000 domin nakai Ishak Surgery.

A gurina inada kudi Naira Dubu 75,000 a cikin asusun bankina kuma inada wasu yan kudi ataredani a hannuna amma bazas**ai kudinda muke bukataba.

Don Allah atemakeni a ceci rayuwar wan nan yaro nawa Ishak

ACCOUNT NO
0774284321:SULEIMAN SANGO
ACCESS BANK

Ina rokon Allah yabawa dana lafiya
Allah yayayewa duk wani wanda yakeda mak**anciyar wan nan cuta al farman fiyaiyen halitta Annabi Muhammad S.A.W.

wanda nakedashi shi kadai a duniya

INDA RANKA: Yan mata a ƙara hattara a kiyaye An k**a wani saurayi da abokinsa bisa zargin gayyato wata budurwa s**a gama...
31/08/2024

INDA RANKA: Yan mata a ƙara hattara a kiyaye

An k**a wani saurayi da abokinsa bisa zargin gayyato wata budurwa s**a gama amfani da ita sannan s**a ka$he ta s**a yąŋke mata ķâ¡i da hannaye

Jaridar 24h Hausa ta ruwaito an k**a Kabiru Oyeduntan da abokinsa Akin bisa zargin ka$he budurwar mai suna Toyin Adewale yar shekara 18, sannan $uka yi gunduwa-gunduwa da !ta

Jami'an tsaro sun k**a wata mata mai suna A'isha Abubakar da harsashi sama da dubu biyu a Katsina inda ta ce ƴan ta'adda...
24/06/2024

Jami'an tsaro sun k**a wata mata mai suna A'isha Abubakar da harsashi sama da dubu biyu a Katsina inda ta ce ƴan ta'adda zata kaiwa.

TEMAKO TEMAKO TEMAKOALLAH SARKI RAYUWAAsalinsa yana tallan turare domin ya nimawa yaransa abincin daza suci, a wajen nim...
24/06/2024

TEMAKO TEMAKO TEMAKO

ALLAH SARKI RAYUWA

Asalinsa yana tallan turare domin ya nimawa yaransa abincin daza suci, a wajen niman abincinsa dan acaba ya tureshi inda wannan shine asalin abinda ya kwantar dashi.

Ba abinci, ba magani, ga kananan yara.
Yar tasa daya ma bata da lafiya waccan da kuke gani bata iya tafiya.

Sun bincika a watannin baya inda aka tabbatar masu da za’ayi masa aiki akan kudi dubu dari da hamsin (150k).

Ga wanda Allah yasa yana son taymakonsu ga Asusun banki

Asusun bakin
0803375399
OPAY
Abdulrahman Abdul aziz

Alalh ya bada ikon taymakawa

Address

Ilasa
Lagos
ILASA33

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Idon Najeriya posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share