Malumfashi Broadcasting Service MBS

Malumfashi Broadcasting Service MBS Malumfashi Broadcasting Service (MBS) is a public broadcasting service organisation owned Malumfashi local Government katsina state of Nigeria.

it's FM and TV stations cover Katsina state and environments.

19/08/2025

An tabbatar da kisan mutane 25 a wani mummunan kisan kare-dangi da ‘yan ta’adda s**a kai yau da safiyar Asabar, lokacin da ake cikin sallar Asuba, a gidan Mantau, da ke cikin gundumar Karfii, a karamar hukumar Malumfashi, jihar Katsina.

16/08/2025

Ya Allah, ka ba mu zaman lafiya mai ɗorewa a ƙasar mu Najeriya. Ka tsare mu daga fitina da tashin hankali. Ka yalwata mana arziki halal, ka wadata ƙasarmu da albarkar ƙasa da ruwa. Ka ba shugabanninmu jagoranci na gari, ka sanya mu zama al’umma mai haɗin kai da jin ƙai. Ka kare mu daga dukkan sharri, ka sa Najeriya ta kasance ƙasa ta kwanciyar hankali da ci gaba. Amin.

📍 NEMAN TAIMAKO Wannan bawan Allah Abdullahi Dikko  wanda akafi sani da (Gambo) wanda yake zaune a Tsamiyar ƴan Kifi, Ma...
14/08/2025

📍 NEMAN TAIMAKO

Wannan bawan Allah Abdullahi Dikko wanda akafi sani da (Gambo) wanda yake zaune a Tsamiyar ƴan Kifi, Malumfashi ya shiga cikin jarabawa mai tsanani. Ɓarayi sun harbe shi, kuma harsashin ya taɓa wani ɓangare na cikinsa. Yanzu haka yana cikin mawuyacin hali yana buƙatar taimako domin kulawa da lafiyarsa.

📞 Lambar waya: 0913 692 6205
🏦 Account Name: Abubakar Bilyaminu
🏦 Account Number: 3199014115
First Bank

📖 Allah Maɗaukakin Sarki ya ce:

"Ku yi taimako a cikin alheri da taƙawa” (Surat Al-Ma’idah, 5:2)

📜 Annabi ﷺ ya ce:

“Allah yana taimakon bawanSa muddin bawan yana taimakon ɗan’uwansa.” (Muslim, 2699)

NEMAN TAIMAKO GA WANI BAWAN ALLAH !Ya ku 'yan uwa Musulmi, muna roƙon taimakon ku ga wannan bawan Allah Surajo Adamu (Ma...
19/07/2025

NEMAN TAIMAKO GA WANI BAWAN ALLAH !

Ya ku 'yan uwa Musulmi, muna roƙon taimakon ku ga wannan bawan Allah Surajo Adamu (Mai gyaran takalmi) da ibtila'in haɗari ya tsutsa dashi har ƙafarsa ta karye.

A farko an kira masu ɗori, sun ɗora shi, amma daga baya ƙafar ta fara zubar da ruwa, sai s**a ce karayar ba za ta ɗoru ba sai an kai shi asibiti saboda yawan raunin da ciwon ya yi, amman har yau yana gida sbd rashin halin iya kaishi.

Yanzu haka yana cikin matsanancin hali. Don haka, ne nake taya su nema masa taimakon ku, bayin Allan da ku taimaka masa da duk abinda Allah ya h**e muku, dan ceton rayuwar sa k**a tun daga kan addu'a ɗaukar nauyi biyan kuɗin magani shiyarin da dai sauran su.

Karku mance Allah, ne kaɗai mai iya biyan masu taimako irin wannan domin ance

“Man ẓallama mu’minan au ẓayyafa ʿanhu au ʿānahu fī karbatin, ẓallahu-llāhu fī ẓilli ʿarshihi yawma lā ẓilla illā ẓilluhu."

(Wanda ya taimaka wa Musulmi a cikin wata ƙalubale, Allah zai sa shi cikin inuwa ranar da babu wata inuwa sai tasa.)

Lambar Asusun Banki:
Surajo Adamu – 3047775329
Polaris Bank

📞 Lambar Wayarsa:
08036056750

🏠 Inda yake zaune: Unguwar BCGA, ƙasan Sale'G, Primary school Malumfashi, Katsina State.

Inna Lillahi Wa Inna Ilaihir Raji’unAyau Talata, 13 Muharram 1447H, wanda yayi daidai da 8 Yuli, 2025, Allah Ya yi wa ma...
08/07/2025

Inna Lillahi Wa Inna Ilaihir Raji’un

Ayau Talata, 13 Muharram 1447H, wanda yayi daidai da 8 Yuli, 2025, Allah Ya yi wa mahaifiyar su Auwal Maiwada , Murtala lawal (Danladi), Kamal (Dan Maliki) da Gaddafi rasuwa.

Za'a gudanar da jana'izarta idan Allah Ya kaimu gobe a Abuja.

Allah Ya jikan ta, Ya gafarta mata, Ya sanyata cikin rahamarSa, Ya kuma bamu haƙurin jure wannan babban rashi.

03/07/2025

ASSALAMU ALAIKUM

TODAY IS THURSDAY 8 MUHARRAM 1447H ACCORDING TO SULTANATE COUNCIL, 3 JULY 2025.

27/06/2025

Assalamu Alaikum
Date: Friday 2nd Muharram 1447H/27th June 2025.

🚨 ROONEY MANAGERIAL RETURN 🚨Six months after being sacked by Plymouth Ronney could be set to take a job that nobody woul...
27/06/2025

🚨 ROONEY MANAGERIAL RETURN 🚨

Six months after being sacked by Plymouth Ronney could be set to take a job that nobody would have expected 👀

He oversaw just five wins in the 27 matches he was in charge of 😳 Read more: https://trib.al/9mRhvKD
27/06/2025

He oversaw just five wins in the 27 matches he was in charge of 😳 Read more: https://trib.al/9mRhvKD

Ko ka san tashar talabijin na Arewa 24.? Ko ka taba ganin hoton Manyan jami anta? Gasu a arha. Bi sunayen kayi tsokaci a...
27/06/2025

Ko ka san tashar talabijin na Arewa 24.? Ko ka taba ganin hoton Manyan jami anta? Gasu a arha. Bi sunayen kayi tsokaci akan tashar da ma aikantan ta.

26/06/2025

ASSALAMU ALAIKUM

TODAY IS THURSDAY 1 MUHARRAM 1447H ACCORDING TO SULTANATE COUNCIL, 26 JUNE 2025

Jiya Laraba babban bankin Najeriya CBN ya dakatar da Management da kuma Board of Directors na Bankin Union Bank, Polaris...
11/01/2024

Jiya Laraba babban bankin Najeriya CBN ya dakatar da Management da kuma Board of Directors na Bankin Union Bank, Polaris Bank da Keystone Bank, sannan a jiya din CBN ya sake nada sabbin Board of Directors da Management na bankunan.
~ CBN yace an dakatar dasu ne saboda rashin cika ka'idar lasisin da aka basu da kuma aikata laifukan da s**a sabawa dokokin Bankuna da na kasa gaba, tare kuma da wasu laifuka.

Sai dai, a hakikanin abinda ya faru shine, a watan July na 2023 data gabata shugaba Tinubu ya nada Dr. Jim Obazee a matsayin wanda zai binciki badakalar da tsohon shugaban Babban Bankin kasa Godwin Emefiele ya aikata.
~ Sati Uku da s**a wuce Dr. Jim Obazee ya mika rahoton sa wa shugaban kasa Tinubu, a cikin rahoton ya bayyana cewa binciken sa ya gano cewa Godwin Emefiele ya mallaki Bankuna uku ta bayan gida, cikin sirri ta hannun wasu mutane shida. Bankuna ukun sune Keystone, Polaris da Union.

Sannan yayi amfani da Kudin sata ya kafa wani Banki me suna Titan Trust Bank (TTB).
~ Dr. Jim Obazee ya sake bayyanawa a cikin rahoton sa cewa sun gano cewa Godwin Emefiele ya mallaki Keystone da Union ne, yayin da yake jibge kudaden satan a Polaris Bank ta hannun wasu Kamfanonin 'kasar Hadaddiyar Daular Larabawa, UAE, ko (United Arab Emirates) guda biyu.

Jim Obazee ya nemi EFCC, DSS, wasu tsofaffi 'yan sanda, Lauyoyi, tsofaffin Sojoji wajen taya shi wannan aiki.
Bayan Dr. Jim Obazee ya kammala aiki ya aike su ga shugaba Tinubu sati Uku da s**a wuce, shi kuma ya karanta report din sannan aka bayar da umarni wa CBN ya dakatar da shugabannin gudanarwar Keystone, Polaris da Union Banks.

Address

Galadima Adamu B. C. G. A Road Malumfashi
Malumfashi
832101

Telephone

+2348023825869

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Malumfashi Broadcasting Service MBS posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Malumfashi Broadcasting Service MBS:

Share