Malumfashi Broadcasting Service MBS

Malumfashi Broadcasting Service MBS Malumfashi Broadcasting Service (MBS) is a public broadcasting service organisation owned Malumfashi local Government katsina state of Nigeria.

it's FM and TV stations cover Katsina state and environments.

NEMAN TAIMAKO GA WANI BAWAN ALLAH !Ya ku 'yan uwa Musulmi, muna roƙon taimakon ku ga wannan bawan Allah Surajo Adamu (Ma...
19/07/2025

NEMAN TAIMAKO GA WANI BAWAN ALLAH !

Ya ku 'yan uwa Musulmi, muna roƙon taimakon ku ga wannan bawan Allah Surajo Adamu (Mai gyaran takalmi) da ibtila'in haɗari ya tsutsa dashi har ƙafarsa ta karye.

A farko an kira masu ɗori, sun ɗora shi, amma daga baya ƙafar ta fara zubar da ruwa, sai s**a ce karayar ba za ta ɗoru ba sai an kai shi asibiti saboda yawan raunin da ciwon ya yi, amman har yau yana gida sbd rashin halin iya kaishi.

Yanzu haka yana cikin matsanancin hali. Don haka, ne nake taya su nema masa taimakon ku, bayin Allan da ku taimaka masa da duk abinda Allah ya h**e muku, dan ceton rayuwar sa k**a tun daga kan addu'a ɗaukar nauyi biyan kuɗin magani shiyarin da dai sauran su.

Karku mance Allah, ne kaɗai mai iya biyan masu taimako irin wannan domin ance

“Man ẓallama mu’minan au ẓayyafa ʿanhu au ʿānahu fī karbatin, ẓallahu-llāhu fī ẓilli ʿarshihi yawma lā ẓilla illā ẓilluhu."

(Wanda ya taimaka wa Musulmi a cikin wata ƙalubale, Allah zai sa shi cikin inuwa ranar da babu wata inuwa sai tasa.)

Lambar Asusun Banki:
Surajo Adamu – 3047775329
Polaris Bank

📞 Lambar Wayarsa:
08036056750

🏠 Inda yake zaune: Unguwar BCGA, ƙasan Sale'G, Primary school Malumfashi, Katsina State.

Inna Lillahi Wa Inna Ilaihir Raji’unAyau Talata, 13 Muharram 1447H, wanda yayi daidai da 8 Yuli, 2025, Allah Ya yi wa ma...
08/07/2025

Inna Lillahi Wa Inna Ilaihir Raji’un

Ayau Talata, 13 Muharram 1447H, wanda yayi daidai da 8 Yuli, 2025, Allah Ya yi wa mahaifiyar su Auwal Maiwada , Murtala lawal (Danladi), Kamal (Dan Maliki) da Gaddafi rasuwa.

Za'a gudanar da jana'izarta idan Allah Ya kaimu gobe a Abuja.

Allah Ya jikan ta, Ya gafarta mata, Ya sanyata cikin rahamarSa, Ya kuma bamu haƙurin jure wannan babban rashi.

03/07/2025

ASSALAMU ALAIKUM

TODAY IS THURSDAY 8 MUHARRAM 1447H ACCORDING TO SULTANATE COUNCIL, 3 JULY 2025.

27/06/2025

Assalamu Alaikum
Date: Friday 2nd Muharram 1447H/27th June 2025.

🚨 ROONEY MANAGERIAL RETURN 🚨Six months after being sacked by Plymouth Ronney could be set to take a job that nobody woul...
27/06/2025

🚨 ROONEY MANAGERIAL RETURN 🚨

Six months after being sacked by Plymouth Ronney could be set to take a job that nobody would have expected 👀

He oversaw just five wins in the 27 matches he was in charge of 😳 Read more: https://trib.al/9mRhvKD
27/06/2025

He oversaw just five wins in the 27 matches he was in charge of 😳 Read more: https://trib.al/9mRhvKD

Ko ka san tashar talabijin na Arewa 24.? Ko ka taba ganin hoton Manyan jami anta? Gasu a arha. Bi sunayen kayi tsokaci a...
27/06/2025

Ko ka san tashar talabijin na Arewa 24.? Ko ka taba ganin hoton Manyan jami anta? Gasu a arha. Bi sunayen kayi tsokaci akan tashar da ma aikantan ta.

26/06/2025

ASSALAMU ALAIKUM

TODAY IS THURSDAY 1 MUHARRAM 1447H ACCORDING TO SULTANATE COUNCIL, 26 JUNE 2025

25/06/2025
Lokacin ana zaman gaskiya da gaskiya
25/06/2025

Lokacin ana zaman gaskiya da gaskiya

Wani mutum ya yanka saniyar sa babba mai kiba sosai, ya sanya aka gasa masa naman.Sai ya ce wa ɗan’uwansa:"Ka fita ka ga...
25/06/2025

Wani mutum ya yanka saniyar sa babba mai kiba sosai, ya sanya aka gasa masa naman.
Sai ya ce wa ɗan’uwansa:

"Ka fita ka gayyato mana abokai da maƙwabta domin su zo su ci abinci tare da mu."

Sai ɗan’uwan ya fita, amma maimakon ya gayyato jama'a, sai ya fara ihu yana cewa:

"Jama'a ku taimaka... wuta ta tashi a gidan ɗan’uwana!"

A cikin ƴan mintuna kaɗan, sai mutane s**a fara fitowa...
Wasu sun fito da sauri don su taimaka, wasu kuma s**a tsaya suna kallo daga nesa, wasu kuma s**a yi shiru k**ar ba su ji mai yake cewa ba.

Mutanen da s**a zo, sun tarar da abinci a shirye. Sai s**a ci, s**a sha, har s**a ƙoshi.

Sai ɗan’uwa ya juyo yana ce wa ɗan’uwan nan nasa cikin mamaki:

"Yawancin mutanen da s**a ci abinci da mu ban san su ba, to ina abokan arziki da sauran mutanen unguwa?"

Sai ɗan’uwan mai hikima ya ce masa:

"Wadanda s**a zo, sun zo ne ba don cin abinci ba...
Sun zo ne domin su ceci gidanka daga gobara. Sun zo ne da niyyar yin taimako, ba da niyyar yin shagali ba.
Irin wadannan mutanen ne s**a cancanci karamci da martabawa."

Jiya Laraba babban bankin Najeriya CBN ya dakatar da Management da kuma Board of Directors na Bankin Union Bank, Polaris...
11/01/2024

Jiya Laraba babban bankin Najeriya CBN ya dakatar da Management da kuma Board of Directors na Bankin Union Bank, Polaris Bank da Keystone Bank, sannan a jiya din CBN ya sake nada sabbin Board of Directors da Management na bankunan.
~ CBN yace an dakatar dasu ne saboda rashin cika ka'idar lasisin da aka basu da kuma aikata laifukan da s**a sabawa dokokin Bankuna da na kasa gaba, tare kuma da wasu laifuka.

Sai dai, a hakikanin abinda ya faru shine, a watan July na 2023 data gabata shugaba Tinubu ya nada Dr. Jim Obazee a matsayin wanda zai binciki badakalar da tsohon shugaban Babban Bankin kasa Godwin Emefiele ya aikata.
~ Sati Uku da s**a wuce Dr. Jim Obazee ya mika rahoton sa wa shugaban kasa Tinubu, a cikin rahoton ya bayyana cewa binciken sa ya gano cewa Godwin Emefiele ya mallaki Bankuna uku ta bayan gida, cikin sirri ta hannun wasu mutane shida. Bankuna ukun sune Keystone, Polaris da Union.

Sannan yayi amfani da Kudin sata ya kafa wani Banki me suna Titan Trust Bank (TTB).
~ Dr. Jim Obazee ya sake bayyanawa a cikin rahoton sa cewa sun gano cewa Godwin Emefiele ya mallaki Keystone da Union ne, yayin da yake jibge kudaden satan a Polaris Bank ta hannun wasu Kamfanonin 'kasar Hadaddiyar Daular Larabawa, UAE, ko (United Arab Emirates) guda biyu.

Jim Obazee ya nemi EFCC, DSS, wasu tsofaffi 'yan sanda, Lauyoyi, tsofaffin Sojoji wajen taya shi wannan aiki.
Bayan Dr. Jim Obazee ya kammala aiki ya aike su ga shugaba Tinubu sati Uku da s**a wuce, shi kuma ya karanta report din sannan aka bayar da umarni wa CBN ya dakatar da shugabannin gudanarwar Keystone, Polaris da Union Banks.

Address

Galadima Adamu B. C. G. A Road Malumfashi
Malumfashi
832101

Telephone

+2348023825869

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Malumfashi Broadcasting Service MBS posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Malumfashi Broadcasting Service MBS:

Share