02/11/2025
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya nuna damuwa kan furucin da shugaban Amurka, Donald Trump, ya yi kan zargin ana yi wa Kiristoci kisan ƙare dangi a Nijeriya. A cikin wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na X a ranar Lahadi, Kwankwaso ya ce ya lura da yadda Trump ke ta yin furuci masu tsauri kan Nijeriya, musamman bayan sanya ƙasar cikin jerin “...
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya nuna damuwa kan furucin da shugaban Amurka, Donald Trump, ya yi kan zargin ana yi wa Kiristoci