Muryar Jahar Neja

Muryar Jahar Neja An kafa sashen Hausa na Muryar Jahar Neja ran 15 ga watan Junairu, shekara ta 2017, domin watsa Labarai Da Dumi Duminsu

Tsaron Ƙasa zai zama babban abun da gwamnatina za ta mayar da hankali a kai. Saboda samun ƙasa mai tsaro na da matuƙar m...
06/06/2022

Tsaron Ƙasa zai zama babban abun da gwamnatina za ta mayar da hankali a kai. Saboda samun ƙasa mai tsaro na da matuƙar muhimmanci wajen samun nasarar dukkan ɓangarori a ƙasarmu. Wannan ne abun da za mu yi, don kai ƙasarmu ga tudun mun tsira ta fuskar tsaro. -AA

PRESS RELEASE Again, Atiku Appreciates Tambuwal, Sends North East Groups on Gratitude Mission To Sokoto A group of more ...
06/06/2022

PRESS RELEASE

Again, Atiku Appreciates Tambuwal, Sends North East Groups on Gratitude Mission To Sokoto

A group of more than twenty supporters of the People’s Democratic Party (PDP) presidential candidate, Alhaji Atiku Abubakar were in Sokoto on Sunday to express their appreciation to the state Governor for the historic role he played in his emergence as the party’s flag bearer.

Led by Alhaji Muhammadu Bello Kirfi (Wazirin Bauchi), the group comprises of various stakeholders in the North-East as well as a coalition of businessmen who are backing the candidature of Alhaji Atiku.

This is the third of such visits by the presidential candidate, his associates and even family since May 29 when Gov. Aminu Waziri Tambuwal dropped his aspiration in support of the former Vice President during the party’s special convention at the velodrome of MKO Abiola stadium in Abuja.

On the same day, immediately after he was declared as the winner of the keenly contested nomination bid, Alh. Atiku accompanied by his supporters had visited Gov. Tambuwal at his residence where he tipped his hat for him. Subsequently, his wife and her entourage also applauded his heroic political feat when she met the Governor’s wife at the latter’s Abuja residence.

Still feeling grateful for the Governor’s gesture, the former Vice President sent a high-powered delegation to Sokoto to once more express his recognition of Tambuwal’s selflessness.

Speaking at the ceremony, Alhaji Bello who said they were in the state on the request of the PDP Presidential flag bearer, praised the decision taken by the governor, emphasizing that it demonstrates that he is a committed leader who always has his people's interest above his own.

He also added that what Governor Tambuwal did shows his love for the unity of Northern Nigeria and the country in general, praying obsequiously to God to uplift the governor and reward him abundantly.

In his remarks, Sokoto state Governor, Aminu Waziri Tambuwal said he took the decision to step aside for Atiku as a sacrifice for the development and unity of the country, the PDP as well as the desire to save the nation from eminent collapse.

Tambuwal said the country under the faltering leadership of the All Progressives Congress (APC) is facing countless challenges in terms of security, economy among others, hence the need to join hands together in seeking to rescue Nigerians from hardship.

Expressing confidence in the ability of Alhaji Atiku Abubakar to turn around the fortunes of the country if elected, the Governor pledged to work conscientiously towards his victory, just as he thanked him for the honour of sending a delegation to him in Sokoto.

Some of those in the delegation were the PDP gubernatorial candidates of Borno and Yobe states:
Mohammed Jajari and Sharif Abdullahi respectively;
the chairman of the North East Business Forum, Abubakar Dalhatu Funakaye and the monarch of Ganye, the home town of the former Vice President, Alhaji Umaru Sanda (Ganwari Ganye).

Muhammad Bello

Special Adviser Media and Publicity to the Governor

June 6, 2022

Sokoto

Wannan shine Matashin dake tattaki Daga garin Suleja zuwa Minna Don taya masoyinshi UMARU BAGO Murna Samun Nasara na zab...
28/05/2022

Wannan shine Matashin dake tattaki Daga garin Suleja zuwa Minna Don taya masoyinshi UMARU BAGO Murna Samun Nasara na zaben fidda gwane a jam'iyyan APC Mai waki

Kantigi Ya Tabbatar Da Takarar Kujerar Gwamnan NejaHon. Isah Liman Kantigi, tsohon shugaban ƙaramar hukumar Edati kuma t...
08/04/2022

Kantigi Ya Tabbatar Da Takarar Kujerar Gwamnan Neja

Hon. Isah Liman Kantigi, tsohon shugaban ƙaramar hukumar Edati kuma tsohon kwamishinan masarautu da ƙananan hukumi Wanda EFCC Suke zargi da sace dukiyoyin Al-umman Jihar Neja a zamani mulkin Talba, ya tabbatar da yin takarar kujerar gwamnan Neja a inuwar jam'iyyar PDP.

Kantigi ya bayyana hakan ne a garin Enegi ta ƙaramar hukumar Edati ta jihar Neja lokacin da yake zantawa da ƴaƴan jam'iyyar PDP na ƙaramar hukumarsa.

13/11/2021
Labaru Da Dumi Duminsu Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya sanya hannu kan ƙudurin dokar man fetur ta 2021 wato PIB.Wa...
16/08/2021

Labaru Da Dumi Duminsu

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya sanya hannu kan ƙudurin dokar man fetur ta 2021 wato PIB.

Wata sanarwa da mai taimaka wa shugaban kan yaɗa labarai Femi Adesina ya fitar ta ce shugaban ya sanya hannu kan dokar ne a yau Litinin a ƙoƙarinsa na cika alƙawarin bin dokokin tsarin mulki.

Shugaba Buhari ya sanya hannu kan dokar ne a yayin da ayke aiki daga gida yana killace kansa k**ar yadda kwamitin yaƙi da cutar korona ya ba shi shawara, bayan komawarsa gida daga Landan.

Za a yi bikin sanya hannu kan dokar a ranar Laraba, bayan ya kammala kwanakin killace kan.

A karshen watan Yuni ne Majalisar Dokokin Najeriya ta amince da sabon kudirin dokar man fetur da ake kira Petroleum Industry Bill (PIB).

'Yan majalisar da s**a fito daga yankin arewacin ƙasar ne a wannan karon s**a s**a fi nuna goyon bayansu ga kudirin dokar, saboda abin da s**a bayyana da cewa alfanun da s**a hango tattare da ita.

Sun kuma shafe lokaci mai tsawo suna tafka muhawarori domin samun masalaha wajen amincewa da wannan doka da har yanzu akasarin 'yan kasar musamman a kudanci ke nuna adawa da hakan.

Tun a shekarar 2008 ne aka fara gabatar da kudirin dokar fetur ta (PIB) inda aka rika tafka muhawara a kanta.

Ziyarar Ta'aziyya da Jaje!His Excellency, President Muhammadu Buhari Ya wakilta Malam Isa Ali Ibrahim Pantami ya jagoran...
16/08/2021

Ziyarar Ta'aziyya da Jaje!

His Excellency, President Muhammadu Buhari Ya wakilta Malam Isa Ali Ibrahim Pantami ya jagoranci zuwa ta'aziyya ga Shaykh Dahiru Usman Bauchi bisa ga kisan gilla da akayi wa dalibansa. Kuma a tabbatar masa da Gwamnati ta bada umurni a binciki masu laifi, a musu hukunci k**ar yadda doka ta tsara.

Malam Pantami ya gana da Shaykh Dahiru Bauchi, sannan Ya isar da ta'aziyya ga Shaykh. Sannan kuma Shugaban Kasa zai gana da Shaykh Dahiru in Allah Ya yarda bayan kammala isolation na tafiyar da yayi, a cikin wannan sati.

Muna adduar Allah Ya jikan bayinsa da s**a riga mu gidan gaskiya. Ya gafarta masu, sannan Ya sa Aljannah ce makomarsu da mu baki daya. Kuma Allah Ya kawo karshen tashin hankali a Nijeriya, Ya kuma tona asirin masu tayarwa.

His Excellency President Muhammadu Buhari has been represented by the Minister of Communications and Digital Economy, Isa Ali Ibrahim Pantami, PhD to convey the heartfelt condolences of his administration over the unfortunate incident. He has also been directed to confirm to him that Government will ensure justice is done.

The Minister conveyed the message and also pleaded and appreciated Shaykh Dahiru Bauchi for his effort and Directives to his followers not to take laws into their hands. The President plans to meet Shaykh Dahiru after his isolation this week.

Finally, Pantami prays to Allah to forgive the deceased and bring permanent peace to Nigeria and the world.

By: Management

Jihar Filato—————Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce ta k**a mutane 20 da take zargi da hannu a kisan Musulmi matafiya a...
16/08/2021

Jihar Filato
—————

Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce ta k**a mutane 20 da take zargi da hannu a kisan Musulmi matafiya a jihar Filato ta Najeriya. A cikin sanarwar da Frank Mba mai magana da yawun ‘yan sandan kasar ya fitar ya ce sun ceto mutane 33 daga maharan. To amma duk da haka ‘yan sandan sun ce duk wanda ke da hannu a cikin lamarin sai ya dandana kudarsa

Shin me za ku ce a kan wannan tabbaci da ‘yan sanda s**a bayar?

Asiya Sance Bantaba Ganin Maci Amana k**ar Gwmanan zamfara Matawalle ba, cewar sule Lamido,Kwata Kwata bashida tawakkali...
16/08/2021

Asiya Sance Bantaba Ganin Maci Amana k**ar Gwmanan zamfara Matawalle ba, cewar sule Lamido,

Kwata Kwata bashida tawakkali Kuma bashida tauhidi,sule Lamido ya cigaba da cewa Babu Wanda Jam iyyar PDP tayiwa gata k**arsa A Wadannnan shekarun Amma abin takaici gani yake inbe koma APC ba bazaici zabeba ya manta ALLAH ne ke bayarwa,

Sule Lamido ya Fadi hakane Yayinda yake hira da Yan jarida a Abuja inda ya bayyana bacin ransa akan janza shekar da Gwamnan jihar zamfara yayi,

SANATA NUHU ALIYU YA RASU:Rahotannin da muke samu yanzu yanzu na tabbatar da cewar, Allah yayi wa tsohon sanata mai waki...
04/08/2021

SANATA NUHU ALIYU YA RASU:

Rahotannin da muke samu yanzu yanzu na tabbatar da cewar, Allah yayi wa tsohon sanata mai wakiltar Neja ta Arewa. Sen. Nuhu Aliyu (DIG Rtd). Rasuwa.

Matawalle ya ziyarci Marafa kan rikicin APC a Zamfara.
31/07/2021

Matawalle ya ziyarci Marafa kan rikicin APC a Zamfara.

Address

Maitumbi David Mark Road
Minna

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Muryar Jahar Neja posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share