Kwankwasiyya Reporters

Kwankwasiyya Reporters Madugu is coming Jaridar Zinariya

Hon. Mustapha Kwankwaso, Yafi Hon. Murtala Sule Garo, Chancanta da Zama Mataimakin Gwamna Domin Shi Mustapha bashida Sha...
17/06/2026

Hon. Mustapha Kwankwaso, Yafi Hon. Murtala Sule Garo, Chancanta da Zama Mataimakin Gwamna Domin Shi Mustapha bashida Shaidar Taɓin Hankali a Hukumance.

Ahmad Adamu Bagas

H.E. Alhaji Yahya Muhammad Guregi, Wuzhi Soko, warmly felicitates with the Muslim Ummah on the occasion of the commencem...
16/06/2026

H.E. Alhaji Yahya Muhammad Guregi, Wuzhi Soko, warmly felicitates with the Muslim Ummah on the occasion of the commencement of the new Islamic month.
He prays that this blessed month brings peace, abundant blessings, renewed faith, and prosperity to every home. May Allah (SWT) accept our prayers and good deeds, grant us His mercy and guidance, and strengthen the bonds of unity, love, and compassion among our people.Happy New Islamic Month to all Muslims. May Allah bless us all.

Kwankwasiyya Reporters Niger State Chapter

Congratulations !!!H.E Mustapha Rabiu Kwankwaso, as NDC Deputy Gubernatorial Candidate.
15/06/2026

Congratulations !!!
H.E Mustapha Rabiu Kwankwaso, as NDC Deputy Gubernatorial Candidate.

Ko Ina Makomar Takarar Atiku Abubakar, a Jam'iyyar ADC?A yau Litinin ne dai Wata Babbar Kotun Tarayya dake Abuja Ta Umar...
15/06/2026

Ko Ina Makomar Takarar Atiku Abubakar, a Jam'iyyar ADC?

A yau Litinin ne dai Wata Babbar Kotun Tarayya dake Abuja Ta Umarci Hukumar Zaɓe ta ƙasa INEC da ta soke rijistar jam'iyun siyasa biyar ciki kuwa hadda jam'iyyar ADC wacce Atiku Abubakar, yake takarar shugaban ƙasa, shin yanzu ko ina makomar takarar Atiku Abubakar, ɗin?

Tun kwanakin baya dai Tsohon Gwamnan Kano Rabiu Musa Kwankwaso da Tsohon Gwamnan Anambara Peter Obi, s**a fice daga Jam'iyyar ta ADC inda s**ace Rikice Rikice sunyi yawa a Jam'iyyar ta ADC, s**a koma NDC.

Wato lissafin Kwankwaso da OBI yayi dai dai kenan?

Daga, Ahmad Adamu Bagas

DA DUMI-DUMI: Kotu ta umarci INEC ta soke rajistar ADC da wasu jam’iyyu huɗuBabbar Kotun tarayya da ke Abuja ta umarci H...
15/06/2026

DA DUMI-DUMI: Kotu ta umarci INEC ta soke rajistar ADC da wasu jam’iyyu huɗu

Babbar Kotun tarayya da ke Abuja ta umarci Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Ƙasa (INEC) da ta soke rajistar jam’iyyun siyasa biyar da s**a haɗa da ADC, Accord Party, Action Peoples Party (APP), Action Alliance (AA) da Zenith Labour Party (ZLP).

Jaridar Vanguard ta rawaito cewa, mai shari’a Peter Lifu ne ya yanke hukuncin bayan ƙungiyar tsoffin ‘yan majalisar dokoki ta ƙasa ta kai ƙara tana neman kotu ta tabbatar da cewa INEC na da nauyin doka na cire duk wata jam’iyya da ta gaza cika sharuddan da kundin tsarin mulki ya gindaya domin ci gaba da kasancewa a matsayin jam’iyya mai rajista.

Masu ƙarar sun bayyana cewa jam’iyyun biyar sun kasa samun sakamakon da doka ta tanada a zaɓukan 2023 da kuma zaɓukan cike gurbi, inda ba su samu kujerun zaɓe a matakan tarayya, jihohi ko ƙananan hukumomi ba.

Kotun ta amince da hujjar cewa ci gaba da barin waɗannan jam’iyyu a cikin tsarin siyasa ya saɓa wa tanade-tanaden doka, tare da umartar INEC ta soke rajistarsu kafin shirye-shiryen zaɓen 2027 su ƙara nisa.

Rahotanni sun nuna cewa hukuncin na iya shafar damar wasu ‘yan takara, ciki har da tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, idan har s**a yi niyyar tsayawa takara a ƙarƙashin jam’iyyun da abin ya shafa a zaɓen shugaban ƙasa na 2027.

Da hakan zai faru, me zaku ce?
15/06/2026

Da hakan zai faru, me zaku ce?

🚨"Duk shugaba ko gwamnan da ya yi sulhu da ƴan bindiga hukuncinsa ɗaurin shekaru 20."- Femi Falana SAN, fitaccen lauya a...
14/06/2026

🚨"Duk shugaba ko gwamnan da ya yi sulhu da ƴan bindiga hukuncinsa ɗaurin shekaru 20."

- Femi Falana SAN, fitaccen lauya a Najeriya

🚨Kusan kashi 80% na 'yan Najeriya sun ce kasar na tafiya ba daidai ba kafin babban zaben 2027, a cewar rahoton farko na ...
14/06/2026

🚨Kusan kashi 80% na 'yan Najeriya sun ce kasar na tafiya ba daidai ba kafin babban zaben 2027, a cewar rahoton farko na Binciken Kan Gamsuwar Masu Zaɓe na Najeriya na 2027 wanda SBM Intelligence ta fitar.

Rahoton ya gano cewa kusan mutum takwas cikin kowane mutum 10 da s**a amsa tambayoyi sun nuna rashin gamsuwa da yanayin da kasar ke ciki, wanda hakan ke nuna damuwar da ake ciki game da yanayin tattalin arziki, rashin tsaro, rashin aikin yi, da kuma shugabanci.

An gudanar da binciken a fadin yankuna shida na Najeriya kuma ya hada da mutane 829 da s**a cancanci kada kuri'a a jihohi takwas da Babban Birnin Tarayya.

An gudanar da wannan aikin ne a mako na uku na watan Mayun 2026 ta hanyar yin tambayoyi kai tsaye ta fuska da fuska da aka gudanar a kasuwanni, makarantu, gidajen kallo, da otal-otal.

Rahoton ya nuna cewa kowanne sashe na kasar nan ya nuna rashin gamsuwa da inda alkiblar ƙasar nan ta dosa.

Yadda logon Jam'iyyar NDC zai kasance akan Ballot Paper.  Ayi sharing din sa domin mutane su gane.Allah ya bamu sa'a...
14/06/2026

Yadda logon Jam'iyyar NDC zai kasance akan Ballot Paper. Ayi sharing din sa domin mutane su gane.

Allah ya bamu sa'a...

Me zaku ce?
14/06/2026

Me zaku ce?

Address

Minna

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Kwankwasiyya Reporters posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Kwankwasiyya Reporters:

Share