Mubi Times

Mubi Times Labarai Masu inganci.
(1)

"Mubi Times" kafar labarai ce dake samar da sahihai da ingantattun labarai cikin harshen Hausa, domin wayar da kan al’umma kan muhimman al’amuran yau da kullum.

Alhamdulillah Ala Kulli Halin Iftar Mubarak Mubi Times
17/03/2026

Alhamdulillah Ala Kulli Halin
Iftar Mubarak
Mubi Times

Iftar Mubarak Mubi Times
16/03/2026

Iftar Mubarak
Mubi Times

Iftar Mubarak Jumma'at KareemMubi Times
13/03/2026

Iftar Mubarak
Jumma'at Kareem
Mubi Times

Iftar MubarakMubi Times
12/03/2026

Iftar Mubarak
Mubi Times

12/03/2026

BIDIYO: Yadda matasa s**a fito zanga-zanga a birnin Lagos kan matsalar rashin wutan lantarki.

Yaya yanayi wutan lantarki a naku yankin. Mu hadu a comment section....

Allah ya karbi ibadun mu Mubi Times
10/03/2026

Allah ya karbi ibadun mu
Mubi Times

GWAMNAN ZAMFARA YA FICE DAGA PDP, YA KOMA APCGwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya sauya sheƙa daga jam’iyyar Peoples D...
10/03/2026

GWAMNAN ZAMFARA YA FICE DAGA PDP, YA KOMA APC

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya sauya sheƙa daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa All Progressives Congress (APC).

Mai taimaka masa kan harkokin yaɗa labarai, Nuhu Anka, ya tabbatar da hakan a wata sanarwa inda yace gwamnan ya ɗauki matakin ne bayan tattaunawa da shugabannin jam’iyya, dattawa da magoya baya a jihar.

Ya bayyana cewa rikice-rikicen cikin gida da matsalolin shugabanci a jamiyyar PDP na daga cikin dalilan da s**a sa gwamnan ya yanke shawarar sauya sheƙa domin samar da hadin kai, zaman lafiya da kuma inganta ci gaban Zamfara.

Da wannan sauya sheƙa, adadin gwamnonin jam’iyyar APC a faɗin Najeriya ya kai 31.

FINTIRI YA SAKA DOKAR HANA FITA TA AWA 24 A LAMURDEGwamnan Jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya sanya dokar hana fita...
09/03/2026

FINTIRI YA SAKA DOKAR HANA FITA TA AWA 24 A LAMURDE

Gwamnan Jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya sanya dokar hana fita ta awanni 24 a Ƙaramar Hukumar Lamurde sak**akon sabbin hare-hare da rikice-rikice da s**a ɓarke a wasu al’ummomin yankin.

Sanarwar da mai magana da yawun gwamnan, Humwashi Wonosikou, ya fitar ta ce gwamnati ta ɗauki lamarin da matuƙar muhimmanci tare da umartar hukumomin tsaro su tabbatar da bin dokar.

Gwamnan ya gargaɗi cewa duk wanda aka k**a ya karya dokar za'a k**a shi kuma a hukunta shi bisa doka.

Ya kuma buƙaci mazauna yankin su baiwa jami’an tsaro haɗin kai tare da basu sahihan bayanai domin dawo da zaman lafiya a yankin.

Address

Mubi

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Mubi Times posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share