Muryar Jama'a Radio & TV

Muryar Jama'a Radio & TV Muryar Jama'a Radio & TV with the slogan "Domin Cigaban Al'ummah", Nguru Local Government, Yobe State

23/11/2024
Wani mai magana da yawun masarautar Alhaji Shuaibu Gwanda Gobir ya ce an sako shi ne da daren jiya bayan biyan waɗanda s...
22/08/2024

Wani mai magana da yawun masarautar Alhaji Shuaibu Gwanda Gobir ya ce an sako shi ne da daren jiya bayan biyan waɗanda s**a yi garkuwa da shi da kuma mahaifinsa kuɗin fansar da s**a buƙata, amma sun ƙi bayar da gawar mahaifinsa inda s**a ce sun riga sun binne shi.

GWAMNATIN JAHAR YOBE TAYIWA MANOMA GOMA TA ARZIKI.Yadda gwamnatin Yobe ta rabawa manomanta taraktoci 100 da garman noma ...
22/07/2024

GWAMNATIN JAHAR YOBE TAYIWA MANOMA GOMA TA ARZIKI.

Yadda gwamnatin Yobe ta rabawa manomanta taraktoci 100 da garman noma 300 da awaki dubu 5 da 349 da injin din shuka 1,349 da garmar huda na hannu 889 da injin din ban ruwa dubu 4 da 202 da ingantaccen iri da Kuma buhu dubu 72 Na takin Zamani.

Shugaban Nigeria Bola Tinubu ya karbi bakoncin gwamnoni da matakin sa.
13/04/2024

Shugaban Nigeria Bola Tinubu ya karbi bakoncin gwamnoni da matakin sa.

A yau Asabar ne za a fara taka leda a Gasar Cin Kofin Ƙasashen Afirka ta 2024 a Ivory Coast.Ga kuma wasu alƙaluma dangan...
13/01/2024

A yau Asabar ne za a fara taka leda a Gasar Cin Kofin Ƙasashen Afirka ta 2024 a Ivory Coast.

Ga kuma wasu alƙaluma dangane da wasan farko da za a fafata a Gasar. ⚽

Kotin kolin Nijeriya ta tabbatar Gwamnan Jahar Kano Abba Kabir Yusuf a matsayin halattacen Gwamnan Jahar Kano.
12/01/2024

Kotin kolin Nijeriya ta tabbatar Gwamnan Jahar Kano Abba Kabir Yusuf a matsayin halattacen Gwamnan Jahar Kano.

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa na chigaba da binciken beta Eddo tshuwar ministar jinkai.
10/01/2024

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa na chigaba da binciken beta Eddo tshuwar ministar jinkai.

Tsohon Gwamnan Jahar Kano Malam Ibrahim Shekarau ya bukaci Bangarorin APC da na NNPP da su rungumi kaddara ga duk wani s...
10/01/2024

Tsohon Gwamnan Jahar Kano Malam Ibrahim Shekarau ya bukaci Bangarorin APC da na NNPP da su rungumi kaddara ga duk wani sakamakon da zai fito a kotun koli

An Aiyyana ranar asabar 23/12/2023 a matsayin ranar da za a kammala wasan gasar kofin kwallon kafa na Sardaunan Bade San...
20/12/2023

An Aiyyana ranar asabar 23/12/2023 a matsayin ranar da za a kammala wasan gasar kofin kwallon kafa na Sardaunan Bade Sanata Ahmad Lawan wanda Babban wakilinsa na karamar hukumar Nguru Alhaji Malam Comrade Bashir Sharif Nguru ya shirya.

Address

Nguru Local Govt
Nguru

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Muryar Jama'a Radio & TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Muryar Jama'a Radio & TV:

Share

Category