Nigeria News update

Nigeria News update 📢 Sharing real-time updates and breaking news from Nigeria. Stay informed, stay ahead. 🇳🇬

22/07/2025

Majalisar Dinkin Duniya ta nada Farfesa Rabi’a Sa’id, daga Jami’ar Bayero ta Kano (BUK), a wani sabon kwamitin bincike kan illar amfani da makaman nukiliya.

Farfesa Rabi’a Sa’id nanada masaniyar kimiyyar nukiliya ce kuma kwararriya a fannin kimiyyar yanayi, wadda ta jaddada mahimmancin samun wakilcin Afirka a tattaunawar da s**a shafi tsaron duniya da rayuwar bil’adama.

Wannan kwamitin, wanda aka kafa a karkashin kudurin Majalisar Dinkin Duniya na 79/238, zai tantance tasirin amfani da makaman nukiliya zai haifar ga muhalli da lafiya da kuma tattalin arzikin.

Sakatare-Janar na Majalisar Dinkin Duniya, António Guterres, ya zabi Farfesa Sa’id daga cikin kwararru 21 na duniya don shiga kwamitin, wanda aka dora wa alhakin gabatar da cikakken rahoton kimiyya nan da shekarar 2027.

Gwamnan Katsina ya tsallake rijiya da baya a hatsarin mota a hanyar Daura
Aikin masaniyar zai fi mayar da hankali kan kimanta sauye-sauyen yanayi bayan yakin nukiliya da kuma tasirin zafinsa, don tabbatar da cewa an hada da ra’ayoyin Afirka da Najeriya.

Wannan nadin ana ganin sa a matsayin wata babbar nasara ga rawar da Najeriya ke takawa a fannin zaman lafiya, kula da lafiya, da tsaron duniya.

Kazalika ana kallon sa a matsayin wani babban ci-gaba ta fannin diflomasiyar kimiyya, musamman ga mata a fannin kimiyya, fasaha, injiniyanci da lissafi (STEM) a duk fadin Afirka.

Domin samun sahihan labaraiii a daure a Yi following namu🙏

Majalisar Dinkin Duniya ta nada Farfesa Rabi’a Sa’id, daga Jami’ar Bayero ta Kano (BUK), a wani sabon kwamitin bincike k...
22/07/2025

Majalisar Dinkin Duniya ta nada Farfesa Rabi’a Sa’id, daga Jami’ar Bayero ta Kano (BUK), a wani sabon kwamitin bincike kan illar amfani da makaman nukiliya.

Farfesa Rabi’a Sa’id nanada masaniyar kimiyyar nukiliya ce kuma kwararriya a fannin kimiyyar yanayi, wadda ta jaddada mahimmancin samun wakilcin Afirka a tattaunawar da s**a shafi tsaron duniya da rayuwar bil’adama.

Wannan kwamitin, wanda aka kafa a karkashin kudurin Majalisar Dinkin Duniya na 79/238, zai tantance tasirin amfani da makaman nukiliya zai haifar ga muhalli da lafiya da kuma tattalin arzikin.

Sakatare-Janar na Majalisar Dinkin Duniya, António Guterres, ya zabi Farfesa Sa’id daga cikin kwararru 21 na duniya don shiga kwamitin, wanda aka dora wa alhakin gabatar da cikakken rahoton kimiyya nan da shekarar 2027.

Gwamnan Katsina ya tsallake rijiya da baya a hatsarin mota a hanyar Daura
Aikin masaniyar zai fi mayar da hankali kan kimanta sauye-sauyen yanayi bayan yakin nukiliya da kuma tasirin zafinsa, don tabbatar da cewa an hada da ra’ayoyin Afirka da Najeriya.

Wannan nadin ana ganin sa a matsayin wata babbar nasara ga rawar da Najeriya ke takawa a fannin zaman lafiya, kula da lafiya, da tsaron duniya.

Kazalika ana kallon sa a matsayin wani babban ci-gaba ta fannin diflomasiyar kimiyya, musamman ga mata a fannin kimiyya, fasaha, injiniyanci da lissafi (STEM) a duk fadin Afirka.

Matar wani tsohon ɗan majalissar tarayya na neman mijin aure.Salam suna na Hajjiya Rabi ina neman mijin aure don Allah a...
22/07/2025

Matar wani tsohon ɗan majalissar tarayya na neman mijin aure.

Salam suna na Hajjiya Rabi ina neman mijin aure don Allah a cigita min matashi wanda bai wuce shekara 25-30 ba, ina son mai jinina jika sabo balaga wanda zai iya bugani sau 15 a kullum, nayi alƙawarin zan biya masa sadakin kaina, ni zan bashi kuɗin ya biya, sannan zan bashi kuɗi ya haɗo min lefe

Kuma zamu zauna a nan gidana dake Gwarumpa Abuja, bayan aurenmu zan biya mana aikin Umrah muje daga can zamu wuce Dubai mu shaƙata na tsawon sati biyu, daga nan mu nufi birnin London don yawon bude ido, daga can mu dawo gida Najeriya

Nayi alƙawarin zan dauki nauyin ci da sha sutura da maganin mu na tsawon shekara biyu kafin ka fara da kan ka, amma fa sai na tantance saboda kwanaki na haɗu da ɗan yaudara ya gudan min da Mota da kuɗi Naira Miliyan 17

Ina fatan a wannan karon Allah zai haɗa ni da na gari—Akwai ƙarin bayani a shafinmu na

Da dumi'dumi: Jam’iyyar Labour ta yi watsi da Peter Obi, Otti, ta amince da Baba-Ahmed Datti a matsayin dan takararta na...
22/07/2025

Da dumi'dumi: Jam’iyyar Labour ta yi watsi da Peter Obi, Otti, ta amince da Baba-Ahmed Datti a matsayin dan takararta na Shugaban kasa a 2027

Biyo bayan cece-kuce a 'yan kwanakin da s**a gabata, inda aka ji majalisar Dattawa ta dakatar da Sanata Natasha sakamako...
22/07/2025

Biyo bayan cece-kuce a 'yan kwanakin da s**a gabata, inda aka ji majalisar Dattawa ta dakatar da Sanata Natasha sakamakon zargin da ta yi wa shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, cewa ya taba yunkurin neman ta da lalata wanda ya kai su kotu kotu ta yanke hukunci tana umartar Natasha da ta nemi gafarar shugaban majalisar tare da biyan tarar wasu kudade. Bayan hakan, kotu ta ba da umurnin cewa a bar ta ta koma bakin aikinta.

Duk da Kotu ta bawa Sanata Natasha damar komawa bakin aiki, ita kuma majalisa tace kar ta sake ta ga kafarta a harabar ginin ta biyo bayan sanarwar da ita Natasha tayi cewar zata koma bakin aiki ranar Talata.

Shin, yaya kuke ganin wannan rikici zai kaya? Shin doka ce za ta yi tasiri ko kuma iko da karfin shugabanci?

Biyo bayan cece-kuce a 'yan kwanakin da s**a gabata, inda aka ji majalisar Dattawa ta dakatar da Sanata Natasha sakamako...
22/07/2025

Biyo bayan cece-kuce a 'yan kwanakin da s**a gabata, inda aka ji majalisar Dattawa ta dakatar da Sanata Natasha sakamakon zargin da ta yi wa shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, cewa ya taba yunkurin neman ta da lalata wanda ya kai su kotu kotu ta yanke hukunci tana umartar Natasha da ta nemi gafarar shugaban majalisar tare da biyan tarar wasu kudade. Bayan hakan, kotu ta ba da umurnin cewa a bar ta ta koma bakin aikinta.

Duk da Kotu ta bawa Sanata Natasha damar komawa bakin aiki, ita kuma majalisa tace kar ta sake ta ga kafarta a harabar ginin ta biyo bayan sanarwar da ita Natasha tayi cewar zata koma bakin aiki ranar Talata.

Shin, yaya kuke ganin wannan rikici zai kaya? Shin doka ce za ta yi tasiri ko kuma iko da karfin shugabanci?

GAWUNA GARO SUN MIKA SAKON JAJEN TAWA GA DAN UWAN SU WATO MAI GIRMA GWAMNAN JIHAR KATSINA MALAM DIKKO UMARU RADDA BISA H...
22/07/2025

GAWUNA GARO SUN MIKA SAKON JAJEN TAWA GA DAN UWAN SU WATO MAI GIRMA GWAMNAN JIHAR KATSINA MALAM DIKKO UMARU RADDA BISA HATSARIN MOTA.

Mai girma tsohon Mataimakin Gwamnan Kano, kuma Shugaban Hukumar Gudanarwar Jami’ar Bayero da bankin bada lamuni na Federal Mortgage Bank Dr. Nasiru Yusuf Gawuna, tare da Dan Uwan sa Wanda yaiwa Jam'iyyar APC takarar mataimakin Gwamnan jihar Kano a Shekarar 2023 Alhaji Murtala Sule Garo, suna mika kason jajen tawa ga Mai girma Gwamnan jihar katsina Malam Dikko Ummaru Radda, a bisa samun hatsarin mota daya gamu da shi jiya lahadi a kan titin Daura zuwa katsina....

Alhamdulillah Gwamnan yana cikin koshin lafiya kuma bai samu wani gagarumin rauni mai tsanani ba.

Daga karshe Gawuna Garo sunyi Addu'ar Allah ya karawa Gwamna malam Dikko Ummaru Radda lafiya yasa kaffara ne ya kuma kare afkuwar hakan a nan gaba... Amin.

DA DUMI-DUMI: Majalisar tarayyar Najeriya ta amince da kirkiro sabbin jihohi 12 Kwamitin Majalisar Dattijai mai kula da ...
18/07/2025

DA DUMI-DUMI: Majalisar tarayyar Najeriya ta amince da kirkiro sabbin jihohi 12

Kwamitin Majalisar Dattijai mai kula da ƙirƙirar jihohi ne ya gabatar da rahoton bayan karatu na uku da s**a yi a ranar Alhamis.

SABBIN JIHOHNI DA AKA AMINCE DA SU

Kudu maso Yamma Jihar Ijebu (daga Ogun), Ibadan (daga Oyo)

Kudu maso Gabas Jihar Anim (daga Anambra da Imo), Adada (daga Enugu)

Kudu maso Kudu Jihar Toru-Ibe (daga Ondo/Edo/Delta), Obolo (daga Akwa Ibom)

Arewa maso Gabas Jihar Savanna(daga Borno), Amana (daga Adamawa)

Arewa maso Yamma Jihar Tiga (daga Kano), Gurara (daga Kudancin Kaduna)

Arewa ta Tsakiya Jihar Okura (daga Kogi), Apa (daga Benue).

Me za ku ce?

Kudin FAAC: Jihohin Arewa Sun Sami Ƙarin Kimanin Kashi 40 cikin Dari a Watanni Hudu na Farkon 2025A rabon kudaden Kwamit...
17/07/2025

Kudin FAAC: Jihohin Arewa Sun Sami Ƙarin Kimanin Kashi 40 cikin Dari a Watanni Hudu na Farkon 2025

A rabon kudaden Kwamitin Raba Kudaden Shiga na Tarayya (FAAC) na zangon farko na shekarar 2025, jihohin Najeriya 36 sun raba jimillar Naira Tiriliyan 1.78, wanda in aka kwatanta da Naira Tiriliyan 1.27 da aka raba a zangon farko na 2024, an samu karin kashi 40% cikin dari.

Arewa maso Yamma ce ta fi samun ƙarin kuɗaɗen da kaso mafi girma daga Naira Biliyan 196.4 a Zangon Farko na 2024 zuwa Naira Biliyan 294.2 a Zangon Farko na 2025, ƙarin kaso 49.8% cikin ɗari. Arewa maso Gabas ta samu ƙari daga Naira Biliyan 177.3 zuwa Naira Biliyan 240.6, ƙarin kaso 35.7% cikin ɗari. Sannan Arewa ta Tsakiya ta samu ƙarin kaso 30.2% cikin ɗari, daga Naira Biliyan 196.3 zuwa Naira Biliyan 255.7.

Wannan cigaba ya biyo bayan irin sabbin matakai da tsare-tsaren da Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ke ɗauka don inganta tattalin arzikin ƙasa, ƙarin kuɗaɗen shiga da kuma inganta rayuwar yan Najeriya a matakai daban-daban.

Ana sa ran gwamnatocin Jihohi Najeriya zasu yi amfani da wannan karin kudade wajen ƙara ingantattun hanyoyi, asibitoci, makarantu, ruwan sha da sauran abubuwan jin dadin rayuwa.

LAIFI NE YIN HAKAN: Gwamnatin tarayya ta gargadi Atiku da sauran tsofaffin jami’an Gwamnati su daina amfani da tambarin ...
17/07/2025

LAIFI NE YIN HAKAN: Gwamnatin tarayya ta gargadi Atiku da sauran tsofaffin jami’an Gwamnati su daina amfani da tambarin Najeriya a jikin wasikunsu

Daga

Gwamnatin Najeriya ta bakin Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ta zargi Atiku Abubakar da amfani da takarda mai tambarin gwamnatin tarayya ("Coat of arm") a wasikar ficewarsa daga jam’iyyar PDP, duk da cewa ya bar ofis tun shekaru 18 da s**a wuce. Ya ce hakan ya saba da doka kuma yana iya kawo rudani.

A Yau ta ruwaito a saboda haka ya yi gargadin cewa irin wannan amfani da tambarin gwamnati bayan sauka daga mukami ya zama "laifi da rashin da’a", "don haka ya yi kira ga duk masu mukamin gwamnati masu ritaya da su guji irin wannan amfani da alamu na kasa a abubuwansu (coat of arm letter head)"

Me zaku ce?

Ya bayar da biliyoyin kuɗaɗe domin a yi noma, da dama ba su yi noman ba, amma yanzu suna murna da mutuwarsa.Ya ƙirƙiri s...
17/07/2025

Ya bayar da biliyoyin kuɗaɗe domin a yi noma, da dama ba su yi noman ba, amma yanzu suna murna da mutuwarsa.

Ya ƙirƙiri shirin NPower, inda ake biyan Naira dubu 30 a kowane wata, da dama ba su zuwa wajen aiki, amma suna murna da mutuwarsa.

Ya bayar da bashin kuɗi na annobar COVID-19, har yanzu da dama ba su biya ba, amma su ne yanzu ke murnar mutuwarsa.

Za a yi masa hisabi, kai ma za a yi maka hisabi saboda ba ka biya hakkin da ke kanka ba.

Allah ya gafarta wa BABA BUHARI 💔💔

Ko daga wacce kungiya kake, kasan Dutsen Tanshi yana da ilimi. Ko daga wacce jam'iyya kake, kasan Buhari yana da farin j...
16/07/2025

Ko daga wacce kungiya kake, kasan Dutsen Tanshi yana da ilimi.

Ko daga wacce jam'iyya kake, kasan Buhari yana da farin jini har ya kai ga mulki ba tare da magudi ba.

Kuma ko a wane gari kake, kasan Dan Tata yana da dukiya, ba irin ta 'yan siyasa ko kwangila ba.

Amma yau, babu ɗayansu da ke raye. Kowannensu ya koma gidan gaskiya a cikin wannan shekarar ta 2025.

Kai kuma da kake raye yanzu, ka maida hankali wajen gina gobenka ta duniya da ta lahira. Domin ko ka so ko ka ƙi, mutuwa dole ce.

Address

Gwaram LGA
Old Gwaram

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Nigeria News update posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Nigeria News update:

Share