Global Hausa TV

  • Home
  • Global Hausa TV

Global Hausa TV Welcome to Global Hausa TV, your premier source for News, Entertainment, and Cultural programs.

Our mission is to provide high-quality content that showcases the richness and diversity of Hausa culture and engage on local and global issues.

Akpabio Ya Yabawa Shugabannin NILDS Kan Cika Nauyin Da Aka Dora MusuShugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio,...
05/06/2026

Akpabio Ya Yabawa Shugabannin NILDS Kan Cika Nauyin Da Aka Dora Musu

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, a ranar Alhamis ya yaba wa shugabannin Cibiyar Nazarin Dokoki da Dimokuraɗiyya ta Ƙasa (NILDS) bisa yadda suke cika manufofi da ayyukan da aka kafa cibiyar domin aiwatarwa.

Akpabio ya musamman yabawa Darakta Janar na cibiyar, Farfesa Abubakar Suleiman, da tawagarsa ta gudanarwa bisa, kamar yadda ya ce, “sanya ya zama mai yiwuwa gare mu mu samu kwasa-kwasan sabunta ilimi da ƙwarewa.”

Akpabio, wanda shi ne Shugaban Kwamitin Gudanarwa na cibiyar, ya bayyana hakan ne yayin da yake jagorantar taron kwamitin a hedikwatar NILDS da ke kan titin Filin Jirgin Sama an Abuja.

Taron ya samu halartar Kakakin Majalisar Wakilai, Rt. Hon. Tajudeen Abbas, wanda shi ne Mataimakin Shugaban Kwamitin Gudanarwar.

Akpabio ya shaida wa kwamitin cewa, “manufar kafa wannan cibiya tana ci gaba da tabbata,” yana mai nuni da shirye-shiryen karatu da NILDS ke gudanarwa ga ɗaliban digiri na biyu har zuwa matakin digirin digirgir (PhD), tare da haɗin gwiwar wasu jami’o’i a ƙasar.

Ya nuna farin cikinsa da jin cewa NILDS ta fara horas da ma’aikatan Majalisar Dokoki ta Ƙasa, sannan ya ba da shawarar a bai wa cibiyar alhakin gudanar da kwas ɗin gabatarwa ga sabbin sanatoci da mambobin Majalisar Wakilai da za a zaɓa.

Ya ce:
“Lokacin da muka zo a shekarar 2023, an gudanar da kwas ɗin gabatarwarmu a Cibiyar NAF. Na yi imanin cewa ga sabbin sanatoci da mambobin majalisa da za a zaɓa, wannan wuri ya dace sosai domin gudanar da irin wannan shiri ga sabuwar majalisa.

“Ina roƙon mambobin majalisar gudanarwa su yi la’akari da yanke hukunci a wannan fanni. Bayan kammala zaɓen shekarar 2027, ya kamata a gudanar da kwas ɗin gabatarwar a nan. Hakan zai ƙara jawo hankali ga wannan wuri tare da ƙara ɗaukaka martabar cibiyar.”

Shugaban Majalisar Dattawar ya kuma yaba wa shugabannin NILDS bisa kyakkyawan kula da ginin hedikwatar cibiyar.

Ya ce:
“Lokacin da na zo nan, na matuƙar gamsu da yadda aka kula da wannan katafaren gini. Kula da irin wannan gini ba abu ne mai sauƙi ba. Kai da tawagarka ta gudanarwa, Farfesa Suleiman, ina ganin kun yi aiki mai kyau ƙwarai.”

Tun da farko a farkon taron, Farfesa Suleiman ya yi wa kwamitin bayani kan ci gaban da cibiyar ta samu.

Ya ce babban aikin cibiyar shi ne ƙara wa ‘yan majalisun Najeriya ƙwarewa da ilimi, a matakin tarayya da na jihohi, har ma da yankin yammacin Afirka.

Farfesa Suleiman ya bayyana cewa yanzu NILDS tana da sassa 12, ciki har da gidan rediyo, kuma tana aiki tare da cibiyoyi da jami’o’i da dama, ciki har da Jami’ar Benin, Jami’ar Abuja da Jami’ar Tarayya ta Lokoja.

Lanzai Communal Clash: Governor Bala Orders Probe•Visits & Sympathises with VictimsBauchi State Governor, Senator Bala A...
05/06/2026

Lanzai Communal Clash: Governor Bala Orders Probe

•Visits & Sympathises with Victims

Bauchi State Governor, Senator Bala Abdulkadir Mohammed, has paid a condolence visit to Lanzai Community of Darazo Local Government Area following the recent communal clash between Lanzai and Dosho communities.

Accompanied by heads of security agencies and senior government officials, Governor Mohammed visited the area to assess the situation firsthand, where he reassured residents of his administration's commitment to restoring peace and stability.

While addressing the community members, Mohammed expressed profound sadness over the incident, which claimed lives and led to the destruction of property.

Describing the violence as unfortunate and deeply disturbing, Mohammed urged residents to reject violence and embrace dialogue, tolerance, and understanding as the path to lasting peace.

He further called on traditional institutions, religious leaders, community leaders, and other stakeholders to strengthen efforts aimed at promoting harmony and preventing future conflicts, noting that local leaders have a vital responsibility to identify and address emerging tensions before they escalate.

Mohammed, however, directed the establishment of a committee to investigate the remote and immediate causes of the clash. He warned that anyone found responsible for instigating or participating in the violence would be held accountable, regardless of their position or influence.

While reaffirming his administration’s commitment to justice, fairness, and the rule of law, Governor Mohammed announced the provision of relief materials to affected families to support their recovery and ease their hardship, even as he assured residents that the Bauchi State Government would continue to collaborate with security agencies and community stakeholders to restore normalcy and prevent similar incidents in the future.

Also speaking, the Commissioner of Police, Sani Aliyu-Omolori, stressed the need for stronger cooperation between security agencies and local communities.

He stated that proactive community engagement and timely intelligence sharing remain critical to preventing conflicts and improving security. The Police Commissioner further assured residents that security personnel have successfully restored calm in the affected communities and will sustain their presence until peace is fully consolidated.

Lawal Muazu Bauchi
Governor Bala's New Media Aide
05/06/26

Majalisar Dattawa Ta Yi Alhinin Mutanen Makaranta da Aka Sace a Oyo da Borno, Ta Bukaci Daukar Matakin GaggawaShugaban M...
03/06/2026

Majalisar Dattawa Ta Yi Alhinin Mutanen Makaranta da Aka Sace a Oyo da Borno, Ta Bukaci Daukar Matakin Gaggawa

Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya nuna matuƙar damuwa kan sace malamai da ɗalibai da ‘yan bindiga s**a yi a Jihar Oyo, da kuma sache yara a Borno tare da kira ga hukumomin tsaro da su ƙara ƙaimi wajen ceto waɗanda aka sace.

Akpabio ya yi wannan kira a ranar Talata yayin da Majalisar Dattawa ta koma zaman aiki a ranar 2 ga Yuni, 2026, bayan hutun makonni huɗu wanda ya bai wa sanatoci damar komawa mazabunsu da kuma halartar zaɓen fidda gwani na jam’iyyunsu.

A cikin wata sanarwa da Mataimaki na Musamman ga Shugaban Majalisar Dattawa kan Yaɗa Labarai da Sadarwa, Anietie Ekong, ya fitar, an rawaito Sanata Akpabio yana gaya wa ‘yan majalisar cewa yana baƙin cikin yadda Majalisar ke komawa aiki cikin yanayin jimami.

Ya ce:

“Abokai da abokan aiki, muna komawa bakin aikinmu ne a ƙarƙashin inuwar wani mummunan al’amari da ya girgiza ƙasarmu.

“Sace yara ‘yan makaranta da malamai a Jihar Oyo da kuma Borno ba kawai hari ne kan fararen hula ba; hari ne a kan mu baki ɗaya.

“Muna jimami domin idan ba za mu iya kare ‘ya’yanmu ba, to muna jefa makomarmu cikin haɗari. Muna jimami domin ƙasar da ba za ta iya tabbatar da tsaron malamanta ba, tana raunana ginshiƙa ilimi da ake dogaro da su.

“Kuma muna jimami domin muddin waɗannan yara suna hannun masu garkuwa da mutane, ƙasarmu ma tana cikin wani irin yanayin da be dache ba.

“A yau, muna alhinin rasuwar malamai biyu masu sadaukarwa: Mista Michael Oyedokun, wanda ya rasu yayin da yake tsare a hannun masu garkuwa da mutane, da kuma Mista Adesiyan Adegboye, wanda ya rasa ransa a lokacin harin.

“Muna kuma jimamin yaron da rayuwarsa ta ƙare tun kafin ya samu damar cika alkawarin da rayuwarsa ke ɗauke da shi. Muna tare da iyalan waɗanda s**a rasa ‘yan uwansu cikin wannan raɗaɗi. Rashinsu namu ne. Baƙin cikinsu namu ne. Zafinsu namu ne.”

Sai dai ya tabbatar da cewa, ta hanyar ƙoƙarin gwamnati da hukumomin tsaro, za a kuɓutar da waɗanda har yanzu suke hannun masu garkuwa da mutane cikin aminci, sannan a haɗa su da iyalansu.

Akpabio ya kuma yi kira ga ‘yan siyasa da kada su mayar da batun tsaron ƙasa wata hanyar siyasa, sai dai su haɗa kai wajen yaƙi da ‘yan bindiga da ta’addanci.
Ya ce:

“A irin waɗannan lokuta, akwai jarabar rarrabuwa, zargin juna, da neman anfani daga masifa.

“Dole ne ‘yan siyasa da masu neman muƙamai su guji irin wannan neman suna mai arha. Waɗanda ke sace yaranmu, suna addabar al’ummominmu, kuma suna kashe fararen hula marasa laifi, ba sa bambance jam’iyya, addini ko ƙabila.

“Harinsu yana kan Najeriya ne gaba ɗaya. Saboda haka, martaninmu dole ne ya dace da girman ƙalubalen. Dole ne mu kasance cikin haɗin kai, ƙarfi da jajircewa.

“Mu ci gaba da goyon bayan duk wata halastacciyar hanya da ta zama dole wajen ƙarfafa tsaro, kare makarantunmu, kare al’ummominmu, da kuma tabbatar da cewa kowane ɗan bindiga ya fuskanci cikakken hukuncin shari’a.”

Ya ƙara da cewa:
“A madadin Majalisar Dattawa ta Tarayyar Najeriya, ina miƙa ta’aziyyarmu mai zurfi ga iyalan waɗanda s**a rasa rayukansu, al’ummar makarantar da abin ya shafa, da kuma gwamnati da al’ummar Jihar Oyo da Borno.”

03/06/2026

Condolences: Governor Bala Receives Governor Bago

Bauchi State Governor, Senator Governor Bala Abdulkadir Mohammed, has received his Niger State counterpart, Governor Mohammed Umaru Bago.

Bago who was in Bauchi on a condolence visit following the passing of the late Ahmadu Laushi.

He was received at the Government House, Bauchi shortly after he paid a condolence visit to the family of the deceased.

Speaking, Bago said he was in Bauchi for condolences on behalf of the Government and people of Niger State.

He described the loss of a respected elder statesman and father figure as a huge one, even as he described the late Laushi as a man whose life was dedicated to service, wisdom, and community development.

Bago who noted that loss is not only to the family but to the entire state and Nigeria as a whole, prayed Almighty Allah to forgive the shortcomings of the deceased and grant him Aljannatul Firdaus.

Responding, Governor Mohammed expressed deep appreciation to Bago for the visit Bauchi and commended his exemplary leadership, visionary approach to governance, and the remarkable developmental strides being recorded in Niger State under his administration.

He noted that such gestures of brotherhood and compassion strengthen the bonds among leaders and foster unity across the country.

Mohammed lauded Bago for his show of solidarity and goodwill, and prayed for continued success, good health, and divine guidance as he continues to lead the people of Niger State.


@ Bago

Condolences: Governor Bala Receives Governor BagoBauchi State Governor, Senator Governor Bala Abdulkadir Mohammed, has r...
03/06/2026

Condolences: Governor Bala Receives Governor Bago

Bauchi State Governor, Senator Governor Bala Abdulkadir Mohammed, has received his Niger State counterpart, Governor Mohammed Umaru Bago.

Bago who was in Bauchi on a condolence visit following the passing of the late Ahmadu Laushi.

He was received at the Government House, Bauchi shortly after he paid a condolence visit to the family of the deceased.

Speaking, Bago said he was in Bauchi for condolences on behalf of the Government and people of Niger State.

He described the loss of a respected elder statesman and father figure as a huge one, even as he described the late Laushi as a man whose life was dedicated to service, wisdom, and community development.

Bago who noted that loss is not only to the family but to the entire state and Nigeria as a whole, prayed Almighty Allah to forgive the shortcomings of the deceased and grant him Aljannatul Firdaus.

Responding, Governor Mohammed expressed deep appreciation to Bago for the visit Bauchi and commended his exemplary leadership, visionary approach to governance, and the remarkable developmental strides being recorded in Niger State under his administration.

He noted that such gestures of brotherhood and compassion strengthen the bonds among leaders and foster unity across the country.

Mohammed lauded Bago for his show of solidarity and goodwill, and prayed for continued success, good health, and divine guidance as he continues to lead the people of Niger State.

Lawal Muazu Bauchi
Governor Bala's New Media Aide
030626

Massive Defections Hits NASS As Kingsley Chinda Joins APC as Six Oyo Reps Dump PDP for APMList of All Defectors:1.  King...
02/06/2026

Massive Defections Hits NASS As Kingsley Chinda Joins APC as Six Oyo Reps Dump PDP for APM

List of All Defectors:
1. Kingsley Chinda (Minority Leader) — PDP → APC (resigns as Minority Leader)
2. Anthony Adebayo — PDP → APM
3. Adedeji Olajide — PDP → APM
4. Sunday Makanjuola — PDP → APM
5. Oyedeji Oyeshina — PDP → APM
6. Fola Oyekunle — PDP → APM
7. Adigun Adekunle — PDP → APM
8. Auwalu Gwalabe (Bauchi) — PDP → APM
9. Shehu Dalhatu (Katsina) — APC → PDP
10. Etanabene Benedict (Delta) — Labour Party → PDP
11. Alex Egbona — APC → PDP
12. Esosa Iyawe (Edo) — APC → Nigeria Democratic Congress (NDC)
13. Gbefwi Gaza (Nasarawa) — Social Democratic Party (SDP) → Labour Party (LP)

APM Unveils Governorship Ticket As 2027 Draws Nearer The Bauchi State chapter of the Allied People’s Movement (APM) has ...
29/05/2026

APM Unveils Governorship Ticket As 2027 Draws Nearer

The Bauchi State chapter of the Allied People’s Movement (APM) has intensified preparations for the 2027 general elections.

The State Governor, Senator Bala Abdukadir Mohammed takes a prominent role in the party’s emerging political structure.

Today's gathering was attended by party stakeholders, supporters, and political associates from across the state, as APM officially unveiled Dr. Yakubu Adamu as its governorship candidate alongside Hon. Mahmood Babamaji Abubakar as his running mate.

It however confirmed Governor Bala Mohammed as the senatorial candidate for Bauchi South.

Speaking, leadership of the Party said the development reflects ongoing efforts to strengthen unity within the party and build wider political support ahead of the 2027 polls.

Speaking during the occasion, Dr. Yakubu Adamu promised to sustain and improve on the developmental projects already initiated in the state.

He stressed the importance of inclusive leadership, continuity in governance, and collective effort among party members.

Adamu further appealed to former aspirants and supporters to put aside differences and work together for the success of the party.

He reaffirmed commitment to infrastructure, economic development, youth empowerment, and social welfare.

Addressing the crowd, Governor Mohammed thanked the participants for their loyalty and continued support, even as he urged them to remain committed to the party and its candidates.

PHOTOS: Governor Bala Spends Quality Time with Family During Shopping OutingBauchi State Governor, Senator Bala Abdulkad...
28/05/2026

PHOTOS: Governor Bala Spends Quality Time with Family During Shopping Outing

Bauchi State Governor, Senator Bala Abdulkadir Mohammed has enjoyed a calm and pleasant outing with his nephews and nieces during a visit to A.A. Waziri Supermarket in Bauchi.

Mohammed was seen moving around the plaza in a relaxed and cheerful mood, visiting different sections of the supermarket while spending quality time with family members.

He also interacted warmly with shoppers and business owners within the plaza, exchanging greetings and engaging in friendly conversations.

Lawal Muazu Bauchi
Governor Bala's New Media Aide
28/26/05

Governor Bala Congratulates Bauchi Citizens on Eid-el-Adha•Advocates Peace and UnityBauchi State Governor, Senator Bala ...
27/05/2026

Governor Bala Congratulates Bauchi Citizens on Eid-el-Adha

•Advocates Peace and Unity

Bauchi State Governor, Senator Bala Abdulkadir Mohammed, has felicitated with the people of Bauchi State on the occasion of Eid-el-Adha, calling on them to uphold the virtues of peace, sacrifice, tolerance, and unity symbolized by the sacred celebration.

In a goodwill message commemorating the festival, Governor Mohammed urged politicians, supporters, and the general public to remain calm, peaceful, and law-abiding, especially during the current sensitive political climate.

While emphasizing that the peace, stability, and development of Bauchi State should take precedence over political interests, noting that harmonious coexistence remains vital to the state’s continuous growth, Mohammed encouraged residents to use the Eid-el-Adha celebration as an opportunity to reflect on the values of patience, compassion, and mutual understanding.

He offered prayers for enduring peace, unity, and prosperity in Bauchi State and the nation as a whole.

Mohammed further appealed to political stakeholders across all parties to refrain from making provocative statements or engaging in actions capable of inciting tension, stressing that politics should serve as a platform for development and service to humanity rather than division.

He, however, wished the Muslim Ummah a joyous and peaceful Eid celebration and prayed for Allah’s abundant blessings upon Bauchi State and its people.


Lawal Muazu Bauchi
Governor Bala's New Media Aide
272605

Eid El Kabir: Akpabio Ya Yi Kira Ga Sadaukarwa, Haɗin Kai Da Sabunta ƘasaShugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akp...
26/05/2026

Eid El Kabir: Akpabio Ya Yi Kira Ga Sadaukarwa, Haɗin Kai Da Sabunta Ƙasa

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, GCON, ya taya Shugaba Bola Ahmed Tinubu, mataimakinsa Kashim Shettima, da al’ummar Musulmi a Najeriya da ma duniya baki ɗaya murnar bikin Eid El Kabir.

A cikin saƙon taya murna da ya fitar ta bakin Mai Ba Shi Shawara na Musamman kan Yaɗa Labarai da Hulɗa da Jama’a, Hon. Eseme Eyiboh, Shugaban Majalisar Dattawan ya ce wannan lokaci yana kira ga addu’a da kuma yin nazari mai zurfi kan ma’anar sadaukarwa.

“Wannan lokaci mai tsarki yana tunatar da mu irin cikakken imani, biyayya, da kuma shirye-shiryen Annabi Ibrahim na yin sadaukarwa domin Allah Maɗaukakin Sarki.

“Waɗannan kyawawan dabi’u na ibada, rashin son kai, da miƙa kai ga Allah su ne ƙimar da ƙasarmu ke matuƙar buƙata a yau,” in ji shi.

Akpabio ya ce: “Ga shugabanmu mai girma, Babban Kwamandan Rundunar Sojin Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, mataimakinsa Sanata Kashim Shettima, da kuma ‘yan’uwa Musulmi, ina taya su murnar wannan babbar Sallah a madadin iyalina, al’ummata da kuma Majalisar Dattawa. Allah Ya sanya darussan sadaukarwa, tausayi da karamci da wannan lokaci ke koyarwa su ƙarfafa imaninku tare da kawo zaman lafiya a gidajenku.

“Yayin da kuke rabawa marasa galihu da kuma nuna ƙauna ga maƙwabta ba tare da la’akari da addini ba, kuna nuna ainihin ruhin Najeriya.

“Ga dukkan ‘yan Najeriya, ina kira gare mu da mu yi amfani da wannan lokaci mai muhimmanci wajen yin addu’a sosai domin zaman lafiya, tsaro da ci gaban ƙasarmu. Mu yi addu’a ga sojojinmu da ke bakin daga, ga manoma su koma gonakinsu cikin aminci, kuma haɗin kai ya rinjayi rarrabuwar kawuna a ƙasarmu.

“Eid El Kabir kuma yana kira gare mu da mu yi zurfin tunani kan makomar ƙasarmu. Kamar yadda aka jarabci Annabi Ibrahim, Najeriya ma tana cikin wani lokaci na gwaji.

“Sadaukarwar da muke yi a yau ta hanyar haƙuri, juriya, da yin fata maimakon yanke ƙauna, ita ce za ta ƙayyade irin Najeriya da ‘ya’yanmu za su gada.

“Tsarin Sabuwar agenda(Renewed Hope Agenda) na wannan gwamnati, tare da goyon bayan Majalisar Dokoki ta Ƙasa, ya ta’allaka ne a kan wannan manufa: cewa ci gaba na gaskiya yakan buƙaci sadaukarwar bai ɗaya.

“Allah Maɗaukakin Sarki Ya karɓi addu’o’inku da sadaukarwarku. Allah Ya warkar da ƙasarmu, Ya shiryar da shugabanninmu, kuma Ya albarkaci Tarayyar Najeriya.”

Barka da Sallah. Eid Mubarak

Address


234

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Global Hausa TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

  • Want your business to be the top-listed Media Company?

Share