Northern Broadcasters

Northern Broadcasters A trusted voice that speaks for the North.

INNA NILLAHI WA INNA ILAIHIN RAJU’UN 😭🤲👏Allah yayi wa Alhaji Jibir Janko Rasuwa ɗaya daga cikin dattawan garin Potiskum😭...
06/08/2026

INNA NILLAHI WA INNA ILAIHIN RAJU’UN 😭🤲👏

Allah yayi wa Alhaji Jibir Janko Rasuwa ɗaya daga cikin dattawan garin Potiskum😭😭🤲🤲

Za a gudanar da Jana izansa yau alamis da misalin karfe 11:00am
Idan Allah yakaimu 👋

Muna fatan Allah yasa mutuwa tazamo Hutu agareshi 🤲😭
Allah yasa aljannace makomarsa 🤲👏😭

Allah ya jikansa da rahama👏👏👏

Arewa Za Ta Bai Wa Tinubu Kashi 95% Na Ƙuri'u A Zaɓen 2027, Inji Gwamnan Jihar Kaduna, Uba Sani.
05/08/2026

Arewa Za Ta Bai Wa Tinubu Kashi 95% Na Ƙuri'u A Zaɓen 2027, Inji Gwamnan Jihar Kaduna, Uba Sani.

A yayin da yawancin ma'aikatan gwamnati ke ritaya bayan sun cika shekaru 60, wata tsohuwa mai shekaru 63 a Kano ta koma ...
05/08/2026

A yayin da yawancin ma'aikatan gwamnati ke ritaya bayan sun cika shekaru 60, wata tsohuwa mai shekaru 63 a Kano ta koma makaranta domin neman ilimin boko da ta rasa damar samu tun lokacin ƙuruciyarta.

Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya bayyana cewa gwamnati na duba yiwuwar haramta zirga-zirgar baburan...
05/08/2026

Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya bayyana cewa gwamnati na duba yiwuwar haramta zirga-zirgar baburan haya (Okada) da Keke Napep a wasu sassan tsakiyar birnin Abuja domin ƙarfafa tsaro.

A cewarsa, ana nazarin wannan mataki ne saboda yadda wasu masu aikata laifuka ke amfani da waɗannan hanyoyin sufuri wajen aikata laifuffuka ko kuma tserewa daga jami'an tsaro.

Wike ya bayyana cewa idan aka amince da shirin, haramcin zai shafi yankunan tsakiyar birnin Abuja ne kawai, ba dukan birnin ba. Ya kuma tabbatar da cewa gwamnati za ta fara tattaunawa da masu ruwa da tsaki kafin ɗaukar matakin ƙarshe.

Wani jami'in ɗan sanda wanda ake kira (Albani) ya rasu wurin ƙoƙarin ceto wata ƙaramar yarinya acikin ruwa a Damaturu, J...
04/08/2026

Wani jami'in ɗan sanda wanda ake kira (Albani) ya rasu wurin ƙoƙarin ceto wata ƙaramar yarinya acikin ruwa a Damaturu, Jahar Yobe.

Wane harafi kake tsayawa idan kana cin kaza? 😂🍗Ka faɗi gaskiya fa! 🙈😂
03/08/2026

Wane harafi kake tsayawa idan kana cin kaza? 😂🍗
Ka faɗi gaskiya fa! 🙈😂

An k**a sojan da ya roƙi yan TikTok kuɗi domin ya siye Uniform da Abinci.
03/08/2026

An k**a sojan da ya roƙi yan TikTok kuɗi domin ya siye Uniform da Abinci.

Aminu Saira ya godewa uwargidansa bisa biyan Sadakin auren da ya yi. Darakta a masana'antar Kannywood Mallam Aminu Saira...
03/08/2026

Aminu Saira ya godewa uwargidansa bisa biyan Sadakin auren da ya yi.

Darakta a masana'antar Kannywood Mallam Aminu Saira ya godewa uwargidansa bisa yadda ta bayar da gudunmawa a auren da yayi.

Saira ya bayyana hakan ne cikin wani rubutu da ya wallafa a shafinsa na Facebook, bayan kammala daurin auren sa.

A cewar Daraktan, uwargidan ita ce ta bayar da kuɗin sadaki na auren da ya kara, inda ya bayyana hakan a matsayin karamci.

CIGIYA!! CIGIYA!! CIGIYA!! Ana neman wannan Bawan Allah mai suna Tasi'u, wanda ya bar gidansu da ke bayan gidan Muntari ...
02/08/2026

CIGIYA!! CIGIYA!! CIGIYA!!

Ana neman wannan Bawan Allah mai suna Tasi'u, wanda ya bar gidansu da ke bayan gidan Muntari Bagudu, a Ƙaramar Hukumar Bichi, tun ranar Asabar, 01/08/2026. Tun daga lokacin da ya fita, ba a sake jin duriyarsa ba.

Duk wanda ya gan shi ko kuma yake da wata masaniya game da inda yake, a taimaka ya kira ɗaya daga cikin waɗannan lambobin waya:

📞 09041437655
📞 08144200507

Allah Ya sa a same shi lafiya. A taimaka a yaɗa saƙon domin ya isa ga jama'a.

Waannan Bawan Allah sunanshi Abdullahi Umar  wanda ake Kiranshi KC Gwoza. Wai Wasu Yan Siyasa ne, S**a saka Sojojin Nige...
02/08/2026

Waannan Bawan Allah sunanshi Abdullahi Umar wanda ake Kiranshi KC Gwoza.

Wai Wasu Yan Siyasa ne, S**a saka Sojojin Nigeria s**a k**ashi, aka rufe shi har Tsawon Wata Shida, Babu wani laifi dayayi. Ko su da kansu Sojojin da s**a k**ashi, s**ace basu san wane Laifi ya Aikata ba. Umurni aka basu akan su k**ashi.

An Ci Zalinshi. an Ci Zarafinsa an Kulle shi Kusan Wata Bakwai, a Giwa Barracks dake Birnin Maiduguri, batare da Laifin Komai ba.

Yau dai Alhamdullahi, An Sake shi, Anma dai bashi da lafiya. da kyar yake magana saboda yunwa!!

Wani Sharia'ar Sai a Lahira

Muna Godiya ga Theater Commnader na Jahar Borno Major General Abdulsalam, Thearter Commander

Address

Potiskum
622101

Telephone

+2348164044421

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Northern Broadcasters posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Northern Broadcasters:

Shortcuts

Share