Potiskum Media News

Potiskum Media News Potiskum Media News – Tushen Gaskiya, Madogarar Jama’a...

Burin mu shi ne mu zama amintaccen tushe na gaskiya ga jama’a, ba tare da shishigi ko son zuciya ba.

Allah Ya Ƙara Ɗaukaka

DA ƊUMI ƊUMI: Tsohon mai neman takarar gwamnan jihar Yobe, Sanata Ibrahim Mohammed Bomai, ya gana da Gwamnan Jihar Yobe,...
05/06/2026

DA ƊUMI ƊUMI: Tsohon mai neman takarar gwamnan jihar Yobe, Sanata Ibrahim Mohammed Bomai, ya gana da Gwamnan Jihar Yobe, Mai Mala Buni, tare da zaɓaɓɓen ɗan takarar gwamna na APC, Baba Mallam Wali, da sauran manyan jiga-jigan siyasa a Abuja.

Daga cikin waɗanda s**a halarci ganawar akwai Femi Fani-Kayode, Hon. Lawan Kolo Geidam da sauran manyan baƙi.

Ganawar ta zo ne a daidai lokacin da harkokin siyasar jihar Yobe ke ƙara ɗaukar zafi gabanin zaɓen 2027.

Potiskum Media News

INNALILLAHI: Allah yayiwa Tsohon ɗan takarar Potiskum Hon. Mustapha Jeret Rasuwa Yau...
05/06/2026

INNALILLAHI: Allah yayiwa Tsohon ɗan takarar Potiskum Hon. Mustapha Jeret Rasuwa Yau...

DA ƊUMI ƊUMI: A cewar shugaban ƙungiyar Miyetti-Allah Pulako Yeso-Yeso reshen jihar Kwara, yan bindigar sun kai harin ne...
05/06/2026

DA ƊUMI ƊUMI: A cewar shugaban ƙungiyar Miyetti-Allah Pulako Yeso-Yeso reshen jihar Kwara, yan bindigar sun kai harin ne da tsakar dare.

Miye zaku ce?

05/06/2026

Mun shiga kwana na uku ajere babu wutar lantarki a Potiskum ya lamarin yake a inda kuke

04/06/2026

Jawabin Alhaji Bala BBC kan bawa Hon. Fatsuma Talba Takara 👇👇👇

WATA SABUWA: Abun kunya ne Talaka ɗan arewa ya zaɓi Tinubu...Miye zaku ce?
04/06/2026

WATA SABUWA: Abun kunya ne Talaka ɗan arewa ya zaɓi Tinubu...

Miye zaku ce?

YANZU YANZU: Sani Aliyu Makama ya siyo Form ɗin Takarar Nangere/Potiskum a jam'iyyar NNPP...Wanne fata kuke masa?
04/06/2026

YANZU YANZU: Sani Aliyu Makama ya siyo Form ɗin Takarar Nangere/Potiskum a jam'iyyar NNPP...

Wanne fata kuke masa?

04/06/2026

Yadda al ummar garin Potiskum s**ayi dandazo domin kallon Abdul Turaki Shugaban Kungiyar Kare Mutunci 👇👇👇

GARIN POTISKUM: An bayyana Abba Ali a matsayin Shugaban Ƙungiyar Kare Mutunci na ƙaramar hukumar Potiskum.Shugaban Ƙungi...
04/06/2026

GARIN POTISKUM: An bayyana Abba Ali a matsayin Shugaban Ƙungiyar Kare Mutunci na ƙaramar hukumar Potiskum.

Shugaban Ƙungiyar Kare Mutunci ta ƙasa, Abdul Turakeey, tare da shugaban ƙungiyar na jihar Yobe, Anass Alhaji Idriss Anass, sun taya shi murna tare da bayyana fatan alheri gare shi a sabon muƙaminsa.

Wace fata kuke yi wa Abba Ali a wannan sabon nauyi da aka ɗora masa? 👏✊🏻

04/06/2026

Sabuwar wakar Baba Mallam Wali Wanda Mawaki Musa Yobe yayi tana samun karɓuwa a wajen yaran Jihar Yobe 👇👇👇

Address

Potiskum

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Potiskum Media News posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Potiskum Media News:

Share