Mohammed G yobe pkm

Mohammed G  yobe pkm ni dan a salin jahar yobe ne haifefen potiskum iyaye na yain nangere LG Ina aduar Allah yahadakan mu baki daya alumar jahar yobe number waya 08169786329

05/03/2025

Bomai 🤣🤣😁😁🤣😁😁

18/02/2025
Minti nawa ka ɗauka kafin ka iya gano daidai wajen da shugaban ƙasar Najeriya, Bola Tinubu ya ke a hoton nan? - MG
16/02/2025

Minti nawa ka ɗauka kafin ka iya gano daidai wajen da shugaban ƙasar Najeriya, Bola Tinubu ya ke a hoton nan? - MG

13/02/2025

Duk Abunda Yake Faruwa Na Matsalolin Network Muna Sane Da Shi, Laifin Mune, Kuma Mun San Kuna Jin Haushinmu, Inji Kamfanin MTN.

Sannan sun ce suna bawa mutanen Nijeriya hakuri kan karin farashin da s**a yi a wurare da dama sannan za su kammala sauran karin da ba su yi ba duk don su kara inganta harkokin kasuwancinsu da jin dadin kwastomominsu.

A wannan lokacin na Valentine's Season, Don Allah kar kuyi fushi damu, Don Allah ku gafarta mana, kuna da matukar muhimmanci a wurinmu.

~ Sakon kamfanin MTN ga mutanen Nijeriya.

12/02/2025

Yain amanar sardauna bade mai Allah ya albarkaci rayuwar mutane kirki na sardauna bade mai

Yadda Sojoji S**a Yi Dirar Mikiya A Kasuwar Wayoyi Dake Garin Potiskum A Jihar Yobe S**a Farfasa Musu Kayayyaki Ana Tsak...
09/02/2025

Yadda Sojoji S**a Yi Dirar Mikiya A Kasuwar Wayoyi Dake Garin Potiskum A Jihar Yobe S**a Farfasa Musu Kayayyaki Ana Tsaka Da Sana'a

Ko me ya yi zafi?

02/02/2025

Allah y albarkaci rayuwar mutane kirki na sardauna bade iKon Allah unity gidan daraja

02/02/2025
Kai tsaye da ga garin potiskum  in da mai girma  sent ahamed ibirahim lawan ke ka damar d fara aikin aikin titin  daga p...
02/02/2025

Kai tsaye da ga garin potiskum in da mai girma sent ahamed ibirahim lawan ke ka damar d fara aikin aikin titin daga potiskum zuwa Gashuwa Allah ya bar kauna jagora mai Allah

Abunda Gwamna Zulum yake yiwa talakawan jiharshi na rushe gidajensu sam bai dace ba koda kuwa local dilla laine s**a cuc...
02/02/2025

Abunda Gwamna Zulum yake yiwa talakawan jiharshi na rushe gidajensu sam bai dace ba koda kuwa local dilla laine s**a cuce su na saida musu filayen da bana su ba.

Na tabbata akwai wa 'yanda da yawa basu da masaniyar yadda abun yake kuma hakan zai iya zama silar talaucewar mutane da yawa.

Ya k**ata Gwamnatin jihar ta k**a dukkannin dillalan da s**a cuci al'umma domin su biya wa 'yanda s**a saidawa wurin hakkokinsu, haka zalika Gwamna Zulum shima ya ragewa wa 'yanda hakan ya shafa asara ta hanyoyi da dama.

Daga Comr Abba Sani Pantami

Address

Potiskum

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Mohammed G yobe pkm posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Videos

Share