24/09/2025
Gwamnan Ya bayyana haka Lokacin Lokacin da yake jagorantar biyan hakkon 'yan Fansho da wadanda S**a rsa rayukansu suna kan aiki kaso na biyar na Naira Biliyan 5 a dakin taro na gidan Gwamnati
Alhaji Abba Kabir Yusuf ya ce zuwa yanzu sun biya Naira Biliyan 27 cikin Naira Biliyan 43 da S**a gada daga Gwamnatin baya
Ya ci gaba da cewa wadanda za su Yan Fansho 1026 za su amfana a wannan lokacin wadanda s**a bar aiki tun a shekara ta 2017.
Gwamnan ya sake Kira ga wadanda s**a amfana da su fara gudanar da wata sana,a domin ci gaba da tallafawa rayuwarsu .