Oriya Reporters Hausa

Oriya Reporters Hausa Labaran abubuwan dake faruwa a Kano, Najeriya dama Duniya baki ɗaya. Zamu Dinga baku labarai da ɗumi-duminsu kuma Sahihai ingantattua a kowanne Lokaci.

Da ɗumi ɗumiSojoji Sunyi Juyin Mulki a ƙasar Madagascar
11/10/2025

Da ɗumi ɗumi
Sojoji Sunyi Juyin Mulki a ƙasar Madagascar

Jadawalin Yankunan da s**a samu Lambar yabo ta Novel Peace Prizes ta duniya daga 1901-2024.Source: AljazeeraOriya Report...
10/10/2025

Jadawalin Yankunan da s**a samu Lambar yabo ta Novel Peace Prizes ta duniya daga 1901-2024.

Source: Aljazeera

Oriya Reporters Hausa

Yau ce ranar yan social media.. Fada mana abu guda daka Amfana da  media tun bayan fara Amfani da ita?
10/10/2025

Yau ce ranar yan social media..

Fada mana abu guda daka Amfana da media tun bayan fara Amfani da ita?

  Wacce Halittace Komai tanaci Amma Idan Tasha ruwa mutuwa take ?Oriya Reporters Hausa
10/10/2025


Wacce Halittace Komai tanaci Amma Idan Tasha ruwa mutuwa take ?

Oriya Reporters Hausa

Da Dumi-DumiShugaba Tinubu ya yafe wa tsohon dan majalisar wakilan Nijeriya daga Kano Farouk Lawan da kotu ta samu da la...
10/10/2025

Da Dumi-Dumi

Shugaba Tinubu ya yafe wa tsohon dan majalisar wakilan Nijeriya daga Kano Farouk Lawan da kotu ta samu da laifin karbar cin hanci a shekarun baya.

Baya ga Farouk Lawan akwai mutane
irinsu Nweke Francis Chibuez da aka samu laifin dillancin hodar iblis da sauran wasu mutane sama da 82, a cikinsu akwai wadanda s**a mutu da su ma shugaban na Nijeriya ya yafe musu.

Gwamnatin ta Tinubu ta ce ta dauki wannan mataki ne domin ba su damar komawa cikin al‘umma bayan nadamar da s**a nuna kan laifukan da s**a aikata.

Source:DCL Hausa.
Oriya Reporters Hausa

Daga Yanzu Yusuf Aliyu Tumfafi Uba ne a wajena ba Ubangida na Siyasa ba–Saminu Ibrahim Auta ɗan Jam'iyyar APC.Ga saƙon d...
10/10/2025

Daga Yanzu Yusuf Aliyu Tumfafi Uba ne a wajena ba Ubangida na Siyasa ba–Saminu Ibrahim Auta ɗan Jam'iyyar APC.
Ga saƙon daya Wallafa a shafinsa na Facebook a ranar Alhamis 10/10/25.

Ina so alumma ku zama shaida kuma kuyi screenshot na rubutannan ku ajiye saboda ya zamar muku hujja anan gaba.

Ina mai sanarda alumma cewar daga yau jagora hon Yusuf Aliyu Tumfafi ya tashi daga jagora na siyasa a gareni ya zama uba.

Domin tun bayan rasuwar mahaifina ban samu madadinsa ba sai yanxu.

Daga yau nayi alkawarin cigaba da kasancewa a karkashin umarnin jagora hon yusif Aliyu Tumfafi a siyasance dakuma muamulance.

Ina mai sanarda alumma cewar duk ranar da kukaga na sauka daga kan wannan layin to kuyimin hukunci daidai da Wanda yak**ata ayiwa Wanda ya bujirewa iyayensa.

Sannan ina amfani da wannan damar wajen kara roqon gafara, afuwa dakuma neman yafiyar jagora da dukkan makusanta musamman dansa Wanda yanxu yayane a gareni Nazifi Yusuf Aliyu Tumfafi dakuma Alhassan Ado Tumfafi da maigidana Comr Rabiu Abubakar Tumfafi dakuma Isah Musa Namaradu Tumfafi , Ibrahim Shafi'u Falakin Dawaki Nasiru Yunusa Barguma da sauran makusanta jagora musamman yaransa na siyasa bisa kuskuren da muka tafka Wanda anizancine na Dan Adam.

Ina adduar Allah ya shiga cikin lamuran jagora Allah ya cika masa burikansa na alkhairi Allah ya bashi shugabancin jamiyyar APC na jihar Kano Allahumma Amin.

Oriya Reporters Hausa

Wannan hoto na cigaba da Karaɗe shafukan sada zumunta na wani Shugaban kamfani ɗan Ƙasar China inda ya bada gudunmawar N...
09/10/2025

Wannan hoto na cigaba da Karaɗe shafukan sada zumunta na wani Shugaban kamfani ɗan Ƙasar China inda ya bada gudunmawar Naira Miliyan 1 ga jaririn da aka haifa wa ɗaya daga cikin ma'aikatansa. Amma abin da ke ƙara ɗaukar hankali shi ne yadda jaririyar ke k**a da shugaban, ba mijin ba. Sunan Jaririn Adaku

Sai dai kuma a halin yanzu, ba'a tabbatar da Sahihancin Labarin ba.

Kotun Hukunta Manyan Laifuka ta Duniya (ICC) ta fitar da sammacin k**a Firayim Ministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu
09/10/2025

Kotun Hukunta Manyan Laifuka ta Duniya (ICC) ta fitar da sammacin k**a Firayim Ministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu

Wata mai Amfani da kafar sadarwa ta Facebook Azizat ta wallafa wani batu da ya dauki hankalin Mutane... Inda ta wallafa ...
09/10/2025

Wata mai Amfani da kafar sadarwa ta Facebook Azizat ta wallafa wani batu da ya dauki hankalin Mutane...

Inda ta wallafa cewa ; Wa zai Aure ni bashi?

WATA SABUWA: Hukumar Karbar Ķorafe-Ķorafe Da Hana Cin Hanci Da Rashawa Ta Jihar Kano (PCACC) Na Gudanar Da Bincike Kan Z...
09/10/2025

WATA SABUWA: Hukumar Karbar Ķorafe-Ķorafe Da Hana Cin Hanci Da Rashawa Ta Jihar Kano (PCACC) Na Gudanar Da Bincike Kan Zargin Karkatar Da Wasu Kudade Fiye Da Naira Bilyan Hudu Da Gwamnatin Ganduje Ta Yi

Me zaku ce?

Nima ina goyon bayan a saki Nnamdi Kanu>>Inji Atiku AbubakarAtiku yace Najeriya ta gaza idan aka ci gaba da kyale Nnamdi...
09/10/2025

Nima ina goyon bayan a saki Nnamdi Kanu>>Inji Atiku Abubakar

Atiku yace Najeriya ta gaza idan aka ci gaba da kyale Nnamdi Kanu a tsare.

Tunda Nake Bantaba Sha'awar Auren yaro ba nafi son ɗan shekara 70/80/90/100 and above–Sadiya Ibrahim Sheka Fitacciyar Ƴa...
09/10/2025

Tunda Nake Bantaba Sha'awar Auren yaro ba nafi son ɗan shekara 70/80/90/100 and above–Sadiya Ibrahim Sheka Fitacciyar Ƴar Facebook.

Oriya Reporters Hausa

Address

Kano

Telephone

+2348182936818

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Oriya Reporters Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Oriya Reporters Hausa:

Share