A.B.C HAUSA

A.B.C HAUSA Kafar yada labarai dake kawo muku ingantattun labarai da dumi-dumin su.

DA ƊUMI-ƊUMI: ƙasar Isr@'ila taƙara faɗawa cikin Mummunan Hali Bayan wutar daji ta ƙara dawowa a wani yanke dake ƙasar.A...
09/06/2025

DA ƊUMI-ƊUMI: ƙasar Isr@'ila taƙara faɗawa cikin Mummunan Hali Bayan wutar daji ta ƙara dawowa a wani yanke dake ƙasar.

Al'ummar ƙasar Isra'ila Sun Shiga fargaba da Tashin hankali Bayan Mummunar wutar daji ta sake ɓarkewa a ƙasar Isr@'ila a karo na biyu. Inda tuni aka fara kwashe mutane a Jerusalem a yayin da ma'aikatan kwana-kwana ke ƙoƙarin kashe wutar kawo yanzu dai ba,asan adadin asarar da akayiba bamu kuma tabbatar da asarar rayuka ko ta dukiya ba kubiyomu danjin yanda karshen iftila,in yatsaya.

Saudiyya ta bude kofar yin Umrah bayan kammala aikin hajji Daga ranar 11.06.2025, hukumomin Saudiyya sun amince wa duk w...
09/06/2025

Saudiyya ta bude kofar yin Umrah bayan kammala aikin hajji

Daga ranar 11.06.2025, hukumomin Saudiyya sun amince wa duk wani mai visar shiga kasar ya shigo garin Makkah domin yin ibadar Umrah.

DCL Hausa ta bibiyi wannan labari inda bincikenta ya nuna cewa tuni Musulmai musamman wadanda ba su yi hajjin bana ba s**a fara neman gurbin yin Umrah a shafin NUSUK

Sakon Adam A Zango ga masoyansa....
09/06/2025

Sakon Adam A Zango ga masoyansa....

Ƴan Nijeriya sun yi babban rashiAlkalin alkalan Nijeriya da ya fi kowa daɗe bisa kujerar Justice Uwais ya rasuAllah Ya y...
07/06/2025

Ƴan Nijeriya sun yi babban rashi

Alkalin alkalan Nijeriya da ya fi kowa daɗe bisa kujerar Justice Uwais ya rasu

Allah Ya yi wa tsohon alƙalin alkalan Nijeriya mai shari'a Muhammad Lawal Uwais rasuwa

Marigayin haifaffan garin Zariya ta jihar Kaduna da aka haifa a ranar 12 June 1936, ya kuma rike kujerar alkalin alkalan Nijeriya tsawon shekaru 11 daga 1995 zuwa 2006

Ya rasu a jiya Jumu'ah 6 June 2025

Allah Ya ji kansa Ya gafarta masa amin

Yadda Mutanen Gaza s**a gudanar da sallar idinsu |  Allah ya karawa Annabi Daraja.
06/06/2025

Yadda Mutanen Gaza s**a gudanar da sallar idinsu | Allah ya karawa Annabi Daraja.

06/06/2025

Happy follow-versary to my awesome followers. Thanks for all your support! Baseerat Rabiu

Muna yiwa daukacin masoya da mabiya Barka da Sallah. A.B.C HAUSA
06/06/2025

Muna yiwa daukacin masoya da mabiya Barka da Sallah.
A.B.C HAUSA

Rawanin Sarkin Zazzau Ya Soma Tanga-Tangal Yayin Da Majalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Karbi Takardar Korafin Neman Tsige...
05/06/2025

Rawanin Sarkin Zazzau Ya Soma Tanga-Tangal Yayin Da Majalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Karbi Takardar Korafin Neman Tsige Shi Daga Karagar Sarauta

Tsigaggen tsohon Wazirin Zazzau, Ibrahim Muhammad Aminu ne ya shiga da korafin gabar majalisar dokokin, inda ya bayyana cewa tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Elrufai ya nada Sarkin na Zazzau ba bisa ka'ida ba, don haka ne ya bukaci da a tsige shi.

Me za ku ce?

Addua ta musamman da alhazai ya kamata su rika furtawa a filin Arfah da wadanda ba sa aikin hajji; kowa da kowa, yau wan...
05/06/2025

Addua ta musamman da alhazai ya kamata su rika furtawa a filin Arfah da wadanda ba sa aikin hajji; kowa da kowa, yau wannan ita ce a bar yawaita furtawa…

Lā ilāha illallāhu waḥdahu lā sharīka lah, lahu-l-mulku wa lahu-l-ḥamdu wa huwa ‘alā kulli shay’in qadīr.

A madadin Ma'aikatan A.B.C HAUSA  muna miƙa jajenmu da ta’aziyya ga iyalan 'yan wasan Kano, Gwamnatin Jihar Kano, da duk...
31/05/2025

A madadin Ma'aikatan A.B.C HAUSA muna miƙa jajenmu da ta’aziyya ga iyalan 'yan wasan Kano, Gwamnatin Jihar Kano, da dukkan wadanda wannan iftila’i ya shafa, dangane da mummunan hatsarin da ya rutsa da ƴan wasan jahar Kano a garin Daka Tsalle, karamar hukumar Kura. Wannan lamarin ya faru ne yayin da suke dawowa daga jihar Ogun, inda s**a halarci gasar Sport Festival da aka gudanar.

Allah Ya jikan wadanda s**a rasu, Ya bawa waɗanda s**a jikkata sauƙi, Ya kuma ba ƴan uwa da abokan arziki hakurin jure wannan babban rashi.

A.B.C HAUSA muna miƙa jajenmu da ta’aziyya ga iyalan 'yan wasan Kano, Gwamnatin Jihar Kano, da dukkan wadanda wannan iftila’i ya shafa, dangane da mummunan hatsarin da ya rutsa da ƴan wasan jahar Kano a garin Daka Tsalle, karamar hukumar Kura. Wannan lamarin ya faru ne yayin da suke dawowa daga jihar Ogun, inda s**a halarci gasar Sport Festival da aka gudanar.

Allah Ya jikan wadanda s**a rasu, Ya bawa waɗanda s**a jikkata sauƙi, Ya kuma ba ƴan uwa da abokan arziki hakurin jure wannan babban rashi.

A.B.C HAUSA na tare da ku a wannan lokaci na alhini.

Ƙasar Saudiyya Za Ta Fassara Hudubar Aikin Hajjin Bana Da Yaren Hausa A Ranar 9 Ga Watan Zul-Hajj
31/05/2025

Ƙasar Saudiyya Za Ta Fassara Hudubar Aikin Hajjin Bana Da Yaren Hausa A Ranar 9 Ga Watan Zul-Hajj

Menene Hasashen ku a kan wannan wasa?
31/05/2025

Menene Hasashen ku a kan wannan wasa?

Address

Kaduna
Saminaka

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when A.B.C HAUSA posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share