
09/06/2025
DA ƊUMI-ƊUMI: ƙasar Isr@'ila taƙara faɗawa cikin Mummunan Hali Bayan wutar daji ta ƙara dawowa a wani yanke dake ƙasar.
Al'ummar ƙasar Isra'ila Sun Shiga fargaba da Tashin hankali Bayan Mummunar wutar daji ta sake ɓarkewa a ƙasar Isr@'ila a karo na biyu. Inda tuni aka fara kwashe mutane a Jerusalem a yayin da ma'aikatan kwana-kwana ke ƙoƙarin kashe wutar kawo yanzu dai ba,asan adadin asarar da akayiba bamu kuma tabbatar da asarar rayuka ko ta dukiya ba kubiyomu danjin yanda karshen iftila,in yatsaya.