Senator Ibrahim Lamido

Senator Ibrahim Lamido Senator Representing Sokoto East
Senatorial District In the 10th Nigerian Senate (APC).

Chairman Senate Committee on Primary Health Care Development and Disease Control.

07/07/2025

Tare da Sanata Adamu Aleru bayan fitowar mu daga zauren majalisa a yammacin yau Litanin a Abuja.

As a Chairman Senate Committee on Primary Health Care Development And Disease Control, Yesterday, I paid a Courtesy visi...
07/07/2025

As a Chairman Senate Committee on Primary Health Care Development And Disease Control, Yesterday, I paid a Courtesy visit to the Honourable Minister State for Health, Dr. Dayo Adekunle Kadiri in his office in Abuja, as we continue to collaborate to achieve the agenda of President Bola Ahmed Tinubu (GCFR).-SIL.

Matsananciyar damuwa tare da bakin ciki mara misaltuwa ne ke damuna tun jiya Bisaga Hare-haren da ‘yan bindiga s**a kai ...
03/07/2025

Matsananciyar damuwa tare da bakin ciki mara misaltuwa ne ke damuna tun jiya Bisaga Hare-haren da ‘yan bindiga s**a kai a kauyen Kwalajiya dake karamar Hukumar Tangaza ta Jihar Sokoto duk da ba yanki na bane, Inda s**a kashe mutane 15 da basuji ba basu gani ba.

Da kuma harin da s**a kai a karamar Hukumar Rabah daya daga cikin kananan Hukumomi 8 da nake wakilta na yankin Sokoto ta Gabas a majalisar Dattawa ta kasa, a jiya laraba Inda s**a kashe mutane biyu ta hanyar yanka su, kamar yanda na samu labari.

Allah ya sani muna iya bakin kokarin mu wanda ba lallai sai mun fadawa duniya matakan da muke dauka ba a himmar mu ta tabbatar da wanzuwar zaman lafiya a yankin mu.

Haka kuma Ina sane da sadaukarwar da jami’an tsaro suke yi a ƙoƙarin da suke na kare rayukan al’umma, kuma zanci gaba da ba su duk wani nau’in gudummawa da ya dace domin yaƙar ‘yan bindiga, ba za mu huta ba har sai wannan yanki ya samu cikakken tsaro insha Allahu matukar muna a raye.

Ina sake jaddadawa al’ummar yankin mu, na Sokoto ta Gabas cewa, da yardar Allah zan ci gaba da bin dukkan matakan da s**a dace, a matsayina na wakilin wannan yanki don tabbatar da zaman lafiya a wannan yanki namu mai albarka.

Ina mika sakon ta’aziyya da jaje ga al’ummar karamar hukumar Tangaza da kuma na Rabah, musamman iyalai da ‘yan uwan wadanda s**a rasa rayukansu a sanadiyyar wadannan Hare-hare na ta’addanci, Allah (SWT) ya gafarta musu ya kuma dawo mana da Dawwa-mammen zaman lafiya, Amin.-SIL.

Assalamu Alaikum.A yau da muke murnar zagayowar shekarar Musulunci ta 1447 bayan Hijirar Annabi Muhammad (SAW) daga Makk...
26/06/2025

Assalamu Alaikum.

A yau da muke murnar zagayowar shekarar Musulunci ta 1447 bayan Hijirar Annabi Muhammad (SAW) daga Makka zuwa Madina, Ina mika sakon taya murna ga daukacin al’ummar Musulmi na Sokoto ta Gabas da nake wakilta da sauran ’yan Najeriya baki daya.

A wannan lokaci da muke murnar shigowar sabuwar shekarar musulunci kamar yadda aka al’adanta, Wannan sabuwar shekara wata dama ce a gare mu na rungumar tausayi, zaman lafiya, da goyon bayan juna.

Ina kara jaddada aniyar majalisar dokokin kasa na samar da dokokin da s**a dace don magance kalubalen da al’ummarmu ke fuskanta.

Tare da goyon bayan ku da kuma jagorancin hangen nesa na Shugaba Bola Ahmed Tinubu, GCFR, za mu cigaba da tafiya zuwa ga kyakkyawar makoma.

Ina yi muku barka da shigowa sabuwar shekara ta Musulunci 1447H.-SIL.

Earlier today, I attended at the commissioning of the newly constructed right-hand service carriageway of the inner Nort...
24/06/2025

Earlier today, I attended at the commissioning of the newly constructed right-hand service carriageway of the inner Northern Expressway (INEX) from Ring Road 3 (RR3) to outer Northerner Expressway (Murtala Muhammed Expressway), Abuja.

The project, is one of the mega projects embarked upon by the Minister of Federal Capital Territory (FCT), Barrister Nyesom Ezen Wike, CON, in line with this administration's Renewed Hope Agenda to address infrastructure gaps in the FCT and other parts of the country.

The President of Nigeria Asiwaju Bola Ahmed Tinibu, GCFR in his address as read by Deputy President of the Senate, Senator Barau I. Jiblirl Maliya to his Representing, during the commissioning described the project as a critical piece of the Federal Capital Territory’s master plan, designed to ease traffic flow, enhance connectivity, and improve urban mobility for millions of commuters, residents, and businesses in the city.-SIL.

Inna Lillahi Wa Inna Ilaihi Raji’unYanzu haka na samu labarin rasuwar shugaban matasan Jam’iyyar APC a karamar hukumar I...
23/06/2025

Inna Lillahi Wa Inna Ilaihi Raji’un

Yanzu haka na samu labarin rasuwar shugaban matasan Jam’iyyar APC a karamar hukumar Illela ta jihar Sokoto, Daya daga cikin kananan Hukumomi takwas da nake wakilta, Alhaji Abdullahi Mirdiya Amarawa wanda ya rasu a safiyar yau a asibitin koyarwa ta Usmanu Dan Fodio Teaching Hospital Sokoto bayan Gajeruwar rashin lafiya.

Wanda kafin rasuwar sa ya kasance Dan siyasa na gari wanda ya jajirce wajen tabbatar da cigaban Jam’iyyar Apc a karamar Hukumar Illela.

Ina mika ta’aziyyata ga iyalansa, da daukacin al’ummar karamar hukumar Illela, da duk wadanda s**a yi jimamin rasuwarsa.

Allah (SWT) ya gafarta masa kurakuransa, Ya kuma ba shi Aljannatul firdausi.-SIL.

Inna Lillahi Wainna Ilaihi Raji'un.Harin da ya kai ga kashe ’yan uwanmu da ba su ji ba ba su gani ba a kauyen Tsabre da ...
15/06/2025

Inna Lillahi Wainna Ilaihi Raji'un.

Harin da ya kai ga kashe ’yan uwanmu da ba su ji ba ba su gani ba a kauyen Tsabre da ke mahaifata karamar hukumar Isa, Daya daga cikin kananan Hukumomi (8) da nake wakilta ya kasance mafi muni, mummuna, muni da kyama ta yadda bansan yadda zan misalta ba.

Abin takaici ne cewa a lokacin da mutanen da ba su ji ba ba su gani ba ke gudanar da ayyukansu na yau da kullun da kuma neman halalin su, wasu kuma suna gefe suna shirya mugun tanadi don kawo cikas ga zaman lafiyar wannan al'umma.

Abin da masu aikata wannan aika-aika s**a yi, abin Allah wadai ne, kuma ina kara kira ga jami’an tsaro da su kara kaimi duk da nasan irin kokarin da suke domin kakkabo masu aikata wannan aika-aika.

Haka kuma na mika sakon ta'aziyya ga iyalan wadanda s**a rasa 'yan uwansu, ina addu'ar Allah ya jikan wadanda s**a rasu ya basu Jannatul Firdaus, ya kuma baiwa iyalai karfin gwiwar jure rashi mai raɗaɗi mara misaltuwa, Allah ya kawo muna karshen wadannan tashe-tashen hankula baki daya.-SIL.

Alhamdulillahi muna kara Gode ma Allah (SWT) da ya kawo mu a wannan rana da muka cika shekara biyu a matsayin wakilan al...
13/06/2025

Alhamdulillahi muna kara Gode ma Allah (SWT) da ya kawo mu a wannan rana da muka cika shekara biyu a matsayin wakilan al’umma a majalisar Dattawan Nigeria.

Albarkacin wannan rana kuma Ina mai farin cikin sanar da daukar karin matasa Goma aiki, ‘yan asalin wannan yanki na Sokoto ta Gabas a Hukumar Kula da Lafiya a matakin farko ta kasa.

Wannan wani bangare ne na murnar bikin cikar mu shekaru biyu da rantsar da mu a matsayin wakilan Jama’a a irin wannan rana, da kuma kokarin da muke yi na ganin cewa matasanmu sun samu aiki a duk lokacin da dama ta samu.

Mun gudanar da bincike na gaskiya kuma mun tabbatar da cewa sun cika abubuwan da ake bukata da kuma shaidar cewa sun cancanta ta kowane gefe duk da sauran bayanan wasu daga cikin su na nuna ba a yankin mu suke zaune ba a yanzu saboda wasu dalilai amma tabbas mun tabbatar sun cancanta kuma ‘yan asalin wannan yanki ne.

Wannan kuma wata shaida ce ga jajircewarmu na samar da damammaki masu inganci ga mutanenmu a duk Inda suke, Don haka za mu ci gaba da yin haɗin gwiwa tare da manyan ma’aikatu na Gomnatin tarayya masu dacewa don samar da ƙarin ma’aikata.

Senator Ibrahim Lamido
Senator Representing Sokoto East Senatorial District In the 10th Nigerian Senate.
Chairman Senate Committee on Primary Health Care Development and Desease Control.

Democracy Day, As we Commemorate this 26 year Milestone, we reflect on the Progress we have made and the Challenges we C...
12/06/2025

Democracy Day, As we Commemorate this 26 year Milestone, we reflect on the Progress we have made and the Challenges we Continue to face.

Our Democracy has grown stronger, characterized by periodic free and fair elections, peaceful transitions of power, and the robust participation of citizens in the democratic process.

However, we are also mindful of the need to continually strive for improvements in governance, the rule of law, and the protection of human rights.

Today, we celebrate not just the milestones, but the spirit of unity and resilience that defines us as Nigerians. The journey of our democracy is a shared endeavor, and its successes are a testament to the strength and determination of every Nigerian.

It is this collective spirit that has carried us through challenging times and will continue to propel us toward a brighter, more prosperous future.

Federal government's commitment to safeguarding our democracy, ensuring national security, and fostering development. The security and well-being of every Nigerian are paramount, and we will continue to work tirelessly to protect the democratic values that we hold dear.

As we look back on 26 years of unbreakable democracy, let us renew our commitment to the principles of justice, equity, and good governance.

Let us celebrate our achievements and remain steadfast in our pursuit of a united, peaceful, and prosperous Nigeria. Together, we will continue to build a nation that upholds the dreams and aspirations of its people.–SIL.

Ina taya daukacin al’ummar musulmin Nigeria murnar zagayowar wannan rana ta farin ciki da annashuwa, tare da nuna godiya...
06/06/2025

Ina taya daukacin al’ummar musulmin Nigeria murnar zagayowar wannan rana ta farin ciki da annashuwa, tare da nuna godiya ga Allah Madaukakin Sarki da ya kawo mu a wannan rana.

Ina so in yi amfani da wannan dama wajen jan hankalin al’ummar musulmi da su kasance da hadin kai da kuma sadaukar da kansu wajen gudanar da addu’o’i masu yawa a wannan lokaci domin ci gaban kasarmu, Allah (SWT) ya zaunar da kasar mu lafiya da arzki mai yawa da kuma albarka.

Barka da Sallah!-SIL.

Alhamdulillahi Allah (SWT) Ya Karba Mana.
04/06/2025

Alhamdulillahi Allah (SWT) Ya Karba Mana.

As we mark the second Anniversary to Mr. President of Nigeria His Excellency Asiwaju Bola Ahmed Tinibu, GCFR, in his Adm...
29/05/2025

As we mark the second Anniversary to Mr. President of Nigeria His Excellency Asiwaju Bola Ahmed Tinibu, GCFR, in his Administration.

I extend my warm congratulations to His Excellency, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, GCFR, President Commander In-Cheif of the Armed Forces Federal Republic of Nigeria, for his dedication and commitment to rebuilding and repositioning our nation.

Two years ago, Nigerians entrusted you with a mandate rooted in hope, vision, and the promise of renewal. Since then, you have embraced the demands of office with courage and determination, making difficult but necessary decisions in the interest of long-term national development.

Over the past two years, we have witnessed bold actions, foundational reforms, and a focused effort to deliver on the Renewed Hope Agenda. Leadership is never without challenges, but meaningful progress is being made.

Under your guidance, the Renewed Hope Agenda has grown beyond a vision. It now serves as a framework guiding policy, reform, and governance across key sectors.

May the journey ahead be even more impactful.-SIL.

Address

Sokoto

Telephone

+18038177706

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Senator Ibrahim Lamido posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share