25/11/2025
’Yan Majalisar Tarayya daga yankin Kudu sun yi kira ga Shugaban Tinubu da ya yi afuwa jagoran ƙungiyar IPOB, Nnamdi Kanu, bayan da kotu ta yanke masa hukuncin ɗaurin rai da rai.
Ƙarin bayani 👇 https://aminiya.ng/yan-majalisar-kudu-sun-ro%c6%99i-tinubu-ya-yi-wa-nnamdi-kanu-afuwa/