
21/09/2025
Tsaya kakaranta zaka amfana
Matukar katausayawa nakasanka sai Allah yatausayama
ارحموا من في الأرض فيرحمكم من في السماء،
Wani yayi marafakin Imamu gazaliy bayan yayi wafati,
Sai wane abune Allah yayima?
Sai yace Allah yatsaida ni gabansa yacemun dame nazo gunshi sai nazamu ina ambatun aiyukana
Sai Allah yace dika ban karba ba saida nakarbi wani Aiki 1
Watarana kana rubutu sai kuda yafado kaTawadar Alkalaminka domin yasha kai kuma sai kadaina rubutu domin yasha saboda tausayawa
Sanadiyar wannan yashiga Aljanna
إنّ الإمام غزالي رؤي في المنام بعد وفاته فقيل له ما فعل الله بك؟
فقال أوقفني بين يديه فقال بم قدمت عليّ؟ فصرت أذكر أعمالي فقال الله لم أقبلها ولٰكن قبلت منك أنك ذات يوم نزلت ذبابة علی مداد قلمك لتشرب منه فتركت الكتابة حتّی أخذت حظّها رحمة لها