Ra'ayinku "yan Nigeria

Ra'ayinku "yan Nigeria Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Ra'ayinku "yan Nigeria, Sokoto.

Ra'ayinku "yan Nigeria wannan fejin mai albarka zai rika kawo muku labarun duniya harma da na cikin gida Nigeria ya Kuma baku damar fadin albarkacin bakin ku, da zimmar baku "yancinku na zama "yan kas

 if want to gate your higher quality and very cheap logoContact us on WhatsApp number08140775009
22/08/2023

if want to gate your higher quality and very cheap logo
Contact us on WhatsApp number
08140775009

A daidai lokacin da ake dakon jerin sunayen wadanda shugaban Najeriya Bola Tinubu zai mika ga majalisun tarayyar kasar d...
28/06/2023

A daidai lokacin da ake dakon jerin sunayen wadanda shugaban Najeriya Bola Tinubu zai mika ga majalisun tarayyar kasar don tantancewa da amince da su a matsayın ministocinsa, ‘yan asalin birnin Abuja sun mika koke ga shugaban da ya waiwaye su ya nada dan asalin garin a matsayin ministan Abuja.

ABUJA, NIGERIA —

Farida Odangi Suleiman ‘yar asalin garin Abaji na birnin tarayya Abuja ce kuma tsohuwar mai taimakawa tsohon ministan Abuja a mulkin shugaba Buhari inda ta ce duk da cewa Allah ne zai yi musu mafita amma suna yin kira ga shugaba Bola Tinubu ya share musu hawaye a yi musu adalci.

Shi ma kwararre a aikin tsara birane wanda ya fito daga karamar hukumar Kwali, TPL Abubakar Sadiq Ahmad, ya yi kira ga gwamnatin Tinubu da ta yi kokarin su ‘yan asalin birnin tarayya Abuja su kasance cikin gwamnati, musamman ma cikin majalisar zartarwar kasar tun da su basu da gwamnati a tsakiya kamar sauran jihohi.

Barrister Mainasara Kogo, fitaccen masanin kundin tsarin mulki a Najeriya ya ce idan ana son a yiwa ‘yan garin adalci, kamata ya yi a kara musu yawan kujerun wakilci da suke da su a majalisar dokoki ta tarayya.

A baya-bayan nan, masu ruwa da tsaki ‘yan asalin cikin birnin sun yi kira ga majalisar dokokin kasar da ta zartar da wani kudirin doka da zai tabbatar da dunkulewar mutanen babban birnin tarayya Abuja cikin tsarin kananan hukumomi na kasa don samun gajiyar ababen more rayuwa, cigaban tattalin arziki, siyasa da zamantakewa.

27/06/2023

Address

Sokoto

Opening Hours

Monday 09:00 - 14:00
Tuesday 09:00 - 14:00
Wednesday 09:00 - 14:00
Thursday 09:00 - 14:00
Friday 09:00 - 13:00
Saturday 09:00 - 14:00
Sunday 09:00 - 14:00

Telephone

+2348140775009

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Ra'ayinku "yan Nigeria posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Ra'ayinku "yan Nigeria:

Share