Abdulsalam Zakari A salam

Abdulsalam Zakari A salam HAUSA People 👨‍👨‍👦 matter

Wata sabuwa Sarkin Sokoto Ya Aiyyana kungiyoyin Da Hausawa s**a kafa Domin Wayar Da kan Hausawan Nageria Amatsayin Yan T...
17/04/2025

Wata sabuwa

Sarkin Sokoto Ya Aiyyana kungiyoyin Da Hausawa s**a kafa Domin Wayar Da kan Hausawan Nageria Amatsayin Yan Ta'adda kuma Yazama Dole Ne su Yaki Duk wata kugiyar Dake Neman Hada kan Hausawan Nageria Domin A wajen su kiranda Hausawa Suke Barazana Ne Garesu Wanda Yazama Dole Ne Suyi Fada Da kowacce kungiya Matukar Tana kira kan Hadin kan Hausawan Nageria

Sharshi 💪💪🤣🤣

Wato Abinda Sarkin Sokoto Yake Magana Anan Akwai San Rai Da Fifita Wata Kabila
Kowa Yasan Yadda Haryanzu Manyan Fulani Sarakuna Ciki Harda Tsohon Shugaban Kasar Nageria Basu Yarda Cewa Fulani Yan Ta'adda Bane Kuma Basu Taba kallon Kisanda Fulani sukewa Hausawan Kasar Hausa A Matsayin Ta, addanci ba Kowa Yasan Fulani ke kisan Hausawa Tsawon Shekara 12 Amma Haryanzu Basuce Abinda Yan uwan su keyiwa Hausawa Laifine Wanda Ka iya Barazana Ga Zaman lafiyar Kasar Hausa Dama Nageriya Baki Daya Awajen su Kafa kungiyar Da zata Hada kan Hausawa Harta kawo karshen Ta, addacin Da Fulani keyiwa Hausawa Shine Babban Ta, addancin Da Hausawa suke Wanda Hakan Babbar Barazana ce Garesu
Gaskiyar 💪💪

Bude Shafika Da kafa Kungiyar Hausawan Nageria Da Hausawa S**ayi Babu Wata Barazanar Tsaro Da Hakan zai Haifar Tunda Lokacinda Fulani S**a Fara kashe Hausawa Babu Wani Bahaushe Daya Dauki makami Babisa ka'ida ba Tunda Bai shiga Ta, addanci ba Bai kuma kafa Wata Dabar Yan Ta, adda Ba Wai Domin Yakare Kan sa ba
Malam Bahaushe Haka Yayi Tazama Yanzu shekara Sama Da 10 Ana kashe shi Amma Kullum kira Yake Ga Gwabnati Data Kawo Masa Dauki k**ar Yadda Tayi Alkawari Lokacin Zabe Bahaushe Kullum Saran sa Yake Ga wanda Yazaba lokacin Zabe Daya Bashi Kariya Ya koma Rayuwa cikin zaman lafiya k**ar Yadda Yake Abaya Haryanzu Bahaushe Baiyarda Da Daukar Makami ba Lallai Bahaushe Dan Baiwa Ne Ace Ana kashe ka Ga Satar mutane Ga Yiwa Matan ka Fyade Ankwace maka Gari Da Gonakin ka Amma Haka Kaci Gabada Zaman lafiyar Da aka sanka Dashi Wlh Banga Kabilar Da Za, ayiwa Haka Ana Nageria azauna lfy ba inba Hausar ba
✍Abdulsalam

09/01/2025

Report

Kungiyar Hausawan Nageria

Sanarwa,,, Matafiya masu Bin hanyar Gurusu Zuwa Anka ta Jihar Zamfara, su Saurara yanzu haka Ana Artabu da Miyagun Nan a kan hanyar don har Sun kashe Mana Askarawa 2

Dan Allah ku taimakawa Dakarun Mu da Addu'a, Allah ta'ala ya Basu Nasara a Cikin Wannan Artabu ya Hayyu ya Qayyumu 🤲

✍️~ Abdulsalam

With The Nigerian Bahaushe – I'm on a streak! I've been a top fan for 3 months in a row. 🎉
08/01/2025

With The Nigerian Bahaushe – I'm on a streak! I've been a top fan for 3 months in a row. 🎉

02/01/2025

With Matshedisho Malebana – I just got recognized as one of their top fans!

Yan uwa kuzo mutaya Yan uwan mu murnar Samun Gwarazan Shakara Das**a Samu Wannan Nasara Tamuce Duka Allah Yakara Nasara ...
02/01/2025

Yan uwa kuzo mutaya Yan uwan mu murnar Samun Gwarazan Shakara Das**a Samu Wannan Nasara Tamuce Duka

Allah Yakara Nasara Da Dau,kaka

Shafiu M Bello
Khalid Alhawsawi Kaduna

Abdulsalam Zakari A Salam

INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJIUN,Miyagun da s**a faɗa Garin Matazu ta jihar Katsina Daren jiya, Sun yiwa Malam Muntari...
31/12/2024

INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJIUN,

Miyagun da s**a faɗa Garin Matazu ta jihar Katsina Daren jiya, Sun yiwa Malam Muntari Lawan kisan Gilla, kuma Sun yi garkuwa da Matar Shi da Wasu Maƙwaɓtan shi Mutum 4, wanda yanzu haka Suna Hannun Su,

Muna miƙa saƙon ta'aziyya ga iyalai da 'yan Uwan malam Muntari, Allah ta'ala ya Jiƙan shi da Rahma ya karɓi shahadar shi, ya kuɓutar da Matarshi da Sauran Mutanen dake hannun su cikin Aminci,

Shuwagabanni kuji tsoron Allah akan Nauyin dake kanku na kare Rayuka da Dukiyoyin Alumma , da kuka kasa Saukewa,

😭😭😭😭😭😭

1. Shugaban kasar Nigar mai ci yanzu, yayi munanan  zarge - zarge  akan Tinubu, Nuhu Ribadu and Ahmed Rufai ( tsohon shu...
27/12/2024

1. Shugaban kasar Nigar mai ci yanzu, yayi munanan zarge - zarge akan Tinubu, Nuhu Ribadu and Ahmed Rufai ( tsohon shugaban leken Asirin kasa da kasa)

2. Daga cikin zarge- zargen akwai cin Amanar da suke yi wa Nigeria, hada kai da kasar Faransa wajen karya kasar Nijar. Bai wa yan ta'adda mak**ai da kudi domin ci gaba da ta'addanci, bai wa yan ta'adda wani yankin daji a jahar sokoto domin kafa sansani, alaka ta kud da kud da kungiyoyin yan ta'adda, assasa kungiyar yan ta'addar Lukarawa da kuma karbar na goro daga kasar Faransa domin bai wa jasar Faransa dama ta ci karen ta ba babbaka a Nigeria.

3. Wadannan zarge zarge masu nauyi wanda aka alakanta da sunayen mutane karara ( Tinubu, Nuhu Ribadu da Ahmed Rufai) wanda s**a fito daga bakin shugaban kasa sukutum, kuma babban soja wanda ya karbi lambobin yabo da yawa a cikin duniya, sunfi karfin a kawar da kai daga gare su. Kasancewar a fadin sunaye, kwanan wata, garuruwa da kauyuka, ya kara baiwa zarge- zargen Tasiri.

4. Ziyarar da Tinubu ya kai kasar Faransa sau shidas (6) daga hawansa mulki zuwa yanzu, da baiwa Kasar Faransa dama ta shigo Nigeria ta kwakwali ma'adanai ba tare da tuntubar jahohin da ma'adanan suke ba, da kusancin sa na kud da kud da shugabsn kasar Faransa ya kara ba wadannan zarge- zarge asali da tasiri.

5. Raddin da fadar Tinubu da ke Abuja ta maryar akan zarge- zargen basu gamsar ba. Saboda babu hujjoji ko madogara gaba daya. Hasali ma babu natsuwa a cikin su, sun zo kara zube, babu ma'ana, babu alkibla, kuma hujjojin sun yi k**a da sak**akon tattaunawa tsakanin mai hankali da mahaukaci.

6. Ganin sunayen wadanda aka zarga, da Tarihinsu na da da na yanzu, ya fi sauki mutum ya yarda da maganganun shugaban kasar Nijar domin shi amintace ne.

7. A kalla shugaban kasar Nijar ya haskawa yan Nigeria fitila domin su gane acewa macizzan da ke sarinsu cikin gida suke ba a daji ba.

25/12/2024

Ɓarayin da muka bada Report ɗin Futowar Su, ta Gun kanon Haki dake yankin Faskari jihar Katsina, Dakarun Mu Sun afka Musu

Ana Can Ana Musayar wuta ƴan Uwa ku saka jami'an Mu Cikin addu'oin ku Allah ta'ala ya ɗora Su akan Wannan Azzalumai,

Hankulan Mutanen yankin ya tashi da jin Rugugin Bindigu, Allah ta'ala yasa Muji Alkhairi Amen,

Abdulsalam

23/12/2024

Report Hanyar kontagora zuwa Tegina ta jihar Neja ba lafiya,

Akwai Bandits ta Gun farin shinge, Matafiya a kiyaye.. 👌

Muna kira Gwabnati Data kashe Dan Ta, adda Bako wurgi k**ar Yadda Ya kashe sarkin Gobir  Bako Wurgi, Shine Ya Jagoranci ...
19/12/2024

Muna kira Gwabnati
Data kashe Dan Ta, adda Bako wurgi k**ar Yadda Ya kashe sarkin Gobir

Bako Wurgi, Shine Ya Jagoranci Kashe Sarkin Gobir A Sokoto😭😭😭✍✍✍✍ Hausa zalla

Tunkan A Haifi Uwar mai Sabulu Balbela 🕊🕊🕊Take,da Farin ta Kasar Hausa Tahuce Da Tunanin kuMayaudara💪💪💪
15/12/2024

Tunkan A Haifi Uwar mai Sabulu Balbela 🕊🕊🕊Take,da Farin ta

Kasar Hausa Tahuce Da Tunanin ku
Mayaudara💪💪💪

DA ƊUMI-ƊUMI: Jami'an Tsaro Sun Kashe 'Yan Ta'adda Sama Da 500 A Daren Jiya Alhamis A Jihar Zamfara, Tare Da Kwato Mak**...
15/12/2024

DA ƊUMI-ƊUMI: Jami'an Tsaro Sun Kashe 'Yan Ta'adda Sama Da 500 A Daren Jiya Alhamis A Jihar Zamfara, Tare Da Kwato Mak**ansu Da Mashina Sama Da 200

Sojojin Najeriya sun hallaka 'yan bindigan fiye da Dari biyar tare da k**a wasu da rai tsakanin dajin Anka, Bukkuyum da Gummi a jihar Zamfara, tare da karbar baburan da suke kai hare-hare ga al'ummar da ba su ji ba su gani ba.

Address

Kaduna Road
Suleja

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Abdulsalam Zakari A salam posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share