27/03/2026
Shin Ko Kunsan Waษanne Laฦabi Ne Ake Kiran Shuraim Da Su A Harami?
(The Soul of the Haram)
Sakamakon yadda mutane ke kyautata masa zato da cewa karantunsa yana shiga cikin ruhin al'umma musamman masallata a Harami wanda kuma yake ษauke da sanya natsuwa sosai yayin da yake jagorantar sallah a Harami.
Shuraim ya samu wannan laฦabi ne kasancewar yadda yake jagorantar sallar Asuba (Fajr) da karatun Alฦurโani mai daษi da kuma sanya natsuwa a zuฦatan masallata da masu sauraro.
(The Missing Imam)
Wannan laฦabi ya samo asali ne a bayan ajiye muฦaminsa na limancin a Harami. Wannan suna na 'Faqidul Haram' cike yake da sosai zuฦata ga duk wanda ya kasance masoyinsa ne da ma mai sauraron karatun sa.
Ahlul Qur'an TV
Fodio Online TV