Kitabu wassunnah

Kitabu wassunnah The purpose of this group is to enlightening people on Islam .

15/06/2025

Good morning

23/12/2024

_*🌒بسم الله الرحمن الرحيم🌒*
_*Darasinmu na yau, hadisin da ke da ala'ka da mumini 27 cikin 30.*_
°
°
_*Manzon Allaah (ﷺ.} ya ce; {WANDA YA YI 'KORAFI MARA GASKIYA AKAN MUMINI, ALLAAH ZAI ZAUNAR DA SHI A MUGUNYAR 'YAN WUTA, HAR SAI YA FITA DAGA LAIFIN.}*_
°
°
```[Sahihul Jami'i;6196]```
==
==
_Allaah Ya sa mu dace. Allaahu a'alam._
~~
~~
```Zaku samemu a shafukanmu na Facebook da whatapp ta adireshin da ke 'kasa👇```
"" ""
"" ""
https://www.facebook.com/sakonninmanzonallah/?referrer=whatsapp
==
==
https://whatsapp.com/channel/0029Vas7BYA4yltUazb8Ni0J
***
***

Mun bude wannan shafin ne domin saka (Hadisai) Sakonnin Manzon Allah SallalLaahu alayhi wa sallam.

23/12/2024

He phoned me a few days later telling me that his wife is having a hard time accepting it but that she is willing to meet me.

I was nervous the day of the meeting. I prayed a lot the day before and asked Allah to help me. When I met her, she was a person, a woman like me. A woman who loves her husband and fears losing him.

She took my hand and with tears

21/12/2024

NASIHA;
Manzon Allah (صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَآلِهِ وَسَلَّمَ), ya ce: IDAN ƊAYANKU YA GA MAFARKIN DA YA SO GANI, TO (ALBISHIR NE) DAGA ALLAH, SAI YA YI MA ALLAH GODIYA A KAI, KUMA YA (NA IYA) BA DA LABARINSA. [Sahīhul Bukhãri; 6584]

16/12/2024

Masha Allah

15/12/2024

_*🌒بسم الله الرحمن الرحيم🌒*
_*Darasinmu na yau, hadisin da ke da ala'ka da mumini 19 cikin 30.*_
°
°
_*Manzon Allaah (ﷺ.} ya ce; {DAGA CIKIN AL'UMMANA AKWAI JAMA'AN DA AKE BASU LADA IRIN LADAN MUTANEN FARKO, DON SUNA TSAWATARWA AKAN ABIN 'KI.}*_
°
°
```[Sahihul Jami'i;2224]```
==
==
_Allaah Ya sa mu dace. Allaahu a'alam._
~~
~~
```Zaku samemu a shafukanmu na Facebook da whatapp ta adireshin da ke 'kasa👇```
"" ""
"" ""
https://www.facebook.com/sakonninmanzonallah/?referrer=whatsapp
==
==
https://whatsapp.com/channel/0029Vas7BYA4yltUazb8Ni0J
***
***

Mun bude wannan shafin ne domin saka (Hadisai) Sakonnin Manzon Allah SallalLaahu alayhi wa sallam.

03/12/2024

Shout out to my newest followers! Excited to have you onboard! Kamaluddeen Umar, Usman Hamza, Ammy Muhd

25/08/2024

FADAR SUBHANALLAH YANA CIKA MA'AUNIN LADA

Daga cikin aiyka masu saurin kai mutum aljanna bayan imani da Allah babu kamar AMBATON ALLAH,wani sahabi ya tambayi Manzon Allah SAW ya fada masa abi mafi sauki da zai riƙe ya kai shi aljanna a cikin sauki, sai Manzon Allah SAW yace:
(Kada harshen ka ya gushe face yana ɗanye a cikin ambaton Allah)

Daga ambaton Allah babu kamar kalmomi guda hudu sun fi kowanne zikiri falala, sune:
* Subhanallah
* Walhamdulillah
* Laa ilaha iallah
* Allahu akbar

Fadar Alhamdulillahi da subhanallah suna sanyawa mizanin ladar ka ya cika, Manzon Allah SAW yana cewa:
*(Fadar alhamdulillahi yana cika mizani, fadar subhanallah walhamdulillah yana cika mizani guda biyu, ko ya cika tsakanin sama da kasa)*
@رواه مسلم

Mai zai hana mutum ba zai ribaci wannan falala ba ya yawaita gadar waɗan nan kalmomi sau 100 ko sau 10 ko sau 1 ne ma a wajan zamansa.

Ambaton da harshe yana cikin mafi sauki aiki mai yawa lada, babu wanda zai kasa ambaton Allah sai mafi kasawar mutane.

اللهم أَعِنّا على ذِكرك وشُكرك وحُسن عِبادتك.

Mustapha Musa Abu Aisha

22/08/2024

An article on ma********on written by Dr zainab check in comment section 👇👇👇👇👇

22/08/2024

Daga Abu Hurauirah Allah ya yarda da shi, ya ce, "Annabi tsira da amincin Allah sun tabbata a gareshi ya ce." "Alamar munafiki (musulmi mai boye kafirci a zuciyarsa) uku ne; kuma ko da yana Sallah, yana azumi, yana da'war shí musulmi ne, (Alamun sun ne).
ldan ya yi magana ya fadí karya: kuma idan ya yi alkawari ya saba; kuma idan aka ba shi amana ya yi yaudara." Bukari da Muslim sun rawaito shi.

02/08/2024

WANI DARASI AKAN KYAUTATAWA ALLAH ZATO

“Mahaifina (Imamul Sa’adiy, Allah ya ji ƙansa) yana saman masallaci yana gyara ɗaya daga cikin bututu (inda ruwa ke kwarara), kawai sai wani mutum mai wucewa yace masa, 'Gafarta Mallam, me ya sa kake wannan aikin?'

Sai mahaifina yace masa: "Ai gobe za mu fita Sallar Roƙon Ruwa ne."

- In ji Nūratu, ɗiyar Shaikh Abdurrahmān bn Nāsirus Sa'adiy, a shafinta na Twitter.

____

Allahu Akbar.

Malamai bayin Allah kenan. Ka ga Shaikh Abdurrahman Nasirus Sa’adiy kawai yana da yaƙinin Allah Yana karɓan addu'a ne. Kuma tunda dai ya san sun shirya fita Sallar Roƙon Ruwa gobe, to yana kyautata zaton Allah zai sauko da ruwan sama goben bayan sun roƙe Shi. Don haka yake shiryawa ruwan saman.

Allahu Akbar.

Cikin Hadithul Qudsiy, Allah Maɗaukakin Sarki yace:

‎أَنَا عِنْدَ ظَنِّ عَبْدِي بِي...

"Ina nan duk yadda bawana yake zato…”

Malamai masu sharhi s**a ce ma’anar wannan maganar ta Allah shine: Idan kana yiwa Allah zaton saukar maka da alheri, to hakan. Idan kuma kana maSa zaton saɓanin haka, to nan ma hakan! Don haka ya rage naka; kai ka san me kake ƙudurcewa gameda Ubangijinka.

Imamul Qurtubiy (Abul-Abbas kenan), cikin sharhinsa na Saheehu Muslim, mai suna “Al-Mufhimu limā Ashkala min Talkhīṣi Kitābi Muslimi” da ya zo sharhin hadisin nan sai yace:

“Ma’anar hadisin shine kayi zaton idan kayi addu'a, to Allah zai amsa. Kayi zaton idan ka tuba, to Allah zai karɓi tubanka. Kayi zaton idan kayi istighfari, to Allah zai gafarta maka. Kayi zaton idan kayi wata ibada bisa sharuɗɗanta, to Allah zai baka lada...."

Don haka ana son musulmi ya ringa kyautatawa Allah zato a cikin komai, cewa Allah zai iya mishi abu kaza. Kada ka munanawa Allah zato, kana cewa addu’ar dai muna yi ne kawai, amma da Allah zai amsa ai da tuntuni ya amsa. Ayya! Shi yasa har yanzu kuwa kuka ji shiru. Ai baku da yaƙinin Allah zai karɓa ne, shi Ya sa ya barku da rashin yaƙininku. Tunda kuna ganin Allah ba zai muku ba, to ku je a hakan- ba za a muku ba.

Amma ida

15/07/2024

Azumi ashura gobe

Address

Bauchi To Jos Road
Tilden Fulani

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Kitabu wassunnah posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Kitabu wassunnah:

Share

Category