Magance Matsalar Aure a Sunnance

  • Home
  • Magance Matsalar Aure a Sunnance

Magance Matsalar Aure a Sunnance Grinmu shi ne warakar da Matsalolin Aure ta hanyar koyarwar Manzon Tsira s a w da kuma rage yawan mutuwar aure.

05/08/2025

Assalamu alaikum fans,

Ban san wani mijin da ba matsala a tare da shi ba. ko wata macen da ba matsala a tare da ita ba.

Dan haka, yi hakuri da abunda Allah ya baki, ki roki Allah ya sanya ma auren ki albarka. wannan shi ne kawai mafita.

Ribar auren ki, shi ne samun yaro ko yarinya ta gari, wadanda za su bi iyayen su da addu'a bayan mutuwa.

muyi hakuri yan uwa.

Allah ya datar da mu da mata da kuma maxa na gari.

21/07/2025

Morewa rayuwa addini. Yannuwa, kar ku zama ba nan ba cen, ku rike addinin ku gam gam, da zarar kun mutu kune yan kwalisa a cikin kabarin ku, kafin ku fantama acikin aljannah.

Allah ka bamu aljannah musha lagwada.

21/07/2025

Wane irin miji k**e nema ya ke yar uwa?

21/07/2025

fans, Allah ya bawa yan matan wannan shadi mai albarka mazajen aure na gari, ba su kadai ba, har da zawarawan da aka saka, da wadan da mutuwa ta raba su da gidan aure.

Ya Allah amin.

Ya Allah wacce ke da fargabar mutuwar auren ta, ya Allah ka gyara auren sannan ka cire mata fargaba.

Ya Allah wacce ke neman haihuwa ruwa ajallo, ya Allah ka bata, dan kai ne mai bayarwa.

20/07/2025

Mafi kyawun halin matar aure shi ne biyayya ga mijinta, kokarin faranta masa rayuwa, da neman yardar Allah acikin dukkan lamuran ta. Yar uwa, ana mallake miji ne ta hanyar yi masa biyayya ba gyaran jiki ba.

Allah ya zaunar da ma'auratan mu a gidajen su lafiya.

20/07/2025

fans, Kar ki jira sai anzo nemanki aure ya ke yar uwa, fita wajen neman miji nagari, gaya masa kina son sa da aure, ki roki Allah dace da masoyi, tabbas da sannu Zaki samu mijin aure acikin salama da mutuntawa.

Allah ya aurar da masu son yin aure, ya zaunar da masu auren lafiya a gidajen su, ya kuma sahalewa kowa abun biyan bukatun sa.

20/07/2025

Shout out to my newest followers! Excited to have you onboard! Zainab Shehu, Sadiyya Ibrahim, Zahra Suleiman, Nicolas Yaks, Maman Islam, Meenal Abubakar, Kamlat Usman Hassan, Jamila Alhassan Sani, Maryam Yahya, Zulayha Magaji Abdullahi, Muhammad Asiya, Maryam Maryam, Amina Yusuf, Ummu Maheer, Muhammad Muhammad, Maman Suhaila, Firdausi Musa, Habibat Bashir, Sadeeya Adamu Gambo, Aysha Abubakar, Maman Nas Maman Nas, Suwaiba Muhammad, Fateema Salees, Asiya Sadiqu, Sahuraumar Umar, أم صابرة, Aisha Abdullahi, Abdullahi Jamila, Maman Sultana, Habiba Adam, Muhammed Shamsiya, Aisha Idris, Hauwa Umar, Aeshert M Lawal, Matar Mijinta Ashanty, Maman Sauban, Maman Jannart, Maimuna Musa, Yar Baiwa Mai Rabo

Munai maku barka da zuwa wannan shafi mai albarka, fatan zamu amfana baki daya.

14/06/2025

Big shout-out to my newest top fans! Nusaiba Fatima

A wajen jarrabawa ne ma'aurata kan gane masoyan gaskiya da na kasuwar bukata.Ya ke yar uwa, kar ki sake ki guji mijin ki...
14/06/2025

A wajen jarrabawa ne ma'aurata kan gane masoyan gaskiya da na kasuwar bukata.

Ya ke yar uwa, kar ki sake ki guji mijin ki akan wata jarrabawa da Allah ya aiko mashi da ita. Ta yiwu a ganin ki shi ne aka jarraba, kuma alhali kece Allah yake nufi da jarrabawar dan kuwa kila ya samu wata daukaka bayan gushewar jarrabawar. Idan kika gudu, to kuwa ita wannan aljannar ba da ke ba.

Dan haka a dinga hakuri, dole ne a ci karo da jarrabawa a rayuwar aure.

25/05/2025

إنالله وإناإليه راجعون

Mai mallakar wannan shafin ya rasa matar sa a jiya, sanadiyar haihuwa.

Ta rasu ta bar yara shida. Allah ya jikan ta da rahama, ya karbi shahadar ta, sannan ya kular mata da abun da ta bari.

Ki kula da kyau yake yar uwa, wanda ke son ki shi ne zai aure ki, makiyin ki kuwa ko kinyi aure sai ya biki har gidan au...
25/03/2025

Ki kula da kyau yake yar uwa, wanda ke son ki shi ne zai aure ki, makiyin ki kuwa ko kinyi aure sai ya biki har gidan aure ya lalata miki rayuwa.

A hankalta.

30/01/2025

Shout out to my newest followers! Excited to have you onboard! Ummu Eeshert Aliyu Sonpapa, Chukwuemeire Joseph, Hussaini Abdul Azeez, Meenal Yusuf, Zainab Naseer Usman, Hauwa'u Haladu Z***r, Queen Leema, Maman Khaleefa Maman Khaleefa, Amina Usman, Khadijat Muhammad, Ummu Usman Ummu Usman, Meemat Bintu Muhammad, Munayat Abdul Azeez, Aisha Hussaini Tahi, Maman Humaira, Jamila Umar, Yaya Kwara Yaya Kwara, Habiba Bashir, Hafsat Abare, Fatima Musa, Rukayyat Aliyu Ibrahim, Princess M Kucheri, Fateemah Sarki, Husnaat Elyaas Idris, Maijidda Mukhtar, Antry Zainab, Farhat Muhammad, Agata Umar, Maryam Lawan Adam, Minal Umar, Ukuty Dalhat, Muhammad Batula Hassan, Shamseya Abubakar, Yahanasu Muhammad, Hafsatyy Muser, Maryam Usman, Salamatu Yakubu, Ummuraees Matar Mijintah, Maman Muhammad, Nasren Ibrahim, Ummin Aliyu Haydar, Hafsat Sani Sani, Mmn Ahmad, Zaenab Musa Ladan, Maryam Salisu Adam Kafur, Hasmar Hasmar, Maman Meenal Yahaya Musa, Ummusulaini Yakubu, Maman Mahmoud Maman Mahmoud, Maman Sudais

Address


Telephone

+2348024214301

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Magance Matsalar Aure a Sunnance posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Magance Matsalar Aure a Sunnance:

  • Want your business to be the top-listed Media Company?

Share