Hausa Freedom

  • Home
  • Hausa Freedom

Hausa Freedom Aslm barka da zuwa wannan page Allah ya sadamu da alheransa AMEEN

Shifa wannan yanki shigarsa kamar sayen tikitin mutuwane 😭😭😭😭 amma ahaka muke rayuwa Kullun da zullumin za'a kasheka ko ...
23/08/2024

Shifa wannan yanki shigarsa kamar sayen tikitin mutuwane 😭😭😭😭 amma ahaka muke rayuwa
Kullun da zullumin za'a kasheka ko dauke ace sai anbiya kudin fansa 😥😥
Inama ace inada karfin cewa ayi kuma ayi
Da ace zanfada aji da yankina ya zauna lafiya
Inama ace masu mulki sucanja zuciyarsu da mun zauna lafiya
Inama ace talakka muhada kanmu da munyi maganin azzaluman shuwagabanni 😥
Allah kaceci wannan yanki 🙏
Daga Ashiru ZAshiru ZamfaraAshiru Zamfara

19/07/2023

Mutane nata cece kuce ban da man fetur yake ta kara kudi a Nigeria

Tsohon shugaban Najeriya Jonathan ya ce ba zai sake tsayawa takarar shugabancin ƙasa ba kasancewar tsayawar za ta zubar ...
08/12/2022

Tsohon shugaban Najeriya Jonathan ya ce ba zai sake tsayawa takarar shugabancin ƙasa ba kasancewar tsayawar za ta zubar masa da ƙima.

IDAN BABU RAMI ?Cacar baka ta barke tsakanin shugaban Kasa Muhammadu Buhari da gwamnonin Najeriya kan Wanda yafi taka ra...
05/12/2022

IDAN BABU RAMI ?

Cacar baka ta barke tsakanin shugaban Kasa Muhammadu Buhari da gwamnonin Najeriya kan Wanda yafi taka rawa wajen jefa Yan Najeriya cikin Talauci tsakanin gwamnatin tarayya da Gwamnonin.

Cikin Fushi gwamnonin Najeriya sunce idan da Wanda yafi taka rawa wajen Sanya talakawan Najeriya cikin kuncin Rayuwa to Babu sama da gwamnatin tarayya,inda shi Kuma shugaba Buhari yace gwamnonin ne s**a kwakwashe kudaden kananan hukumomi cikin shekaru sama da 10 da s**a wuce .

A ganinku me ya janyo wannan Cece kucen tsakanin shugaban Kasa da gwamnonin Najeriya din ?

Idan zakuyi alkalanci tunda danku ake Cece kucen ,wanene yafi laifi wajen jefa Yan Najeriya cikin Talauci?

A kyautata Lafazi 🙏🏻🙏🏻

An buɗe tsohon babban birnin Saudiyya domin masu yawon buɗe idoKarin bayani:
04/12/2022

An buɗe tsohon babban birnin Saudiyya domin masu yawon buɗe ido

Karin bayani:

Wannan shafi na kawo maku labaran abubuwan da suke faruwa a Najeriya da wasu sassan duniya.

DA ƊUMI-ƊUMINSA: Daga Ƙarshe Burin Matashin Nan Da Yayi Tattaki A Ƙasa Daga Kano Zuwa Abuja Ya Cika Domin Ya Samu Ganin ...
04/12/2022

DA ƊUMI-ƊUMINSA: Daga Ƙarshe Burin Matashin Nan Da Yayi Tattaki A Ƙasa Daga Kano Zuwa Abuja Ya Cika Domin Ya Samu Ganin Atiku

Bayan shafe kwanaki 14 yana yin tattaki a ƙasa daga Kano zuwa Abuja, domin nuna soyayyarsa da goyon bayan ɗan takarar shugaban jam'iyyar PDP.

©Hausa Freedom

Photo borrowed  from This Is Africa. Maximum respect for enterprising   women💝
04/12/2022

Photo borrowed from This Is Africa. Maximum respect for enterprising women💝

Allah Sarki!:Baba Buhari Mai GaskiyaNadamu da damuwar ku sosai inji adalin shugaban ƙasar Najeriya Muhammadu Buhari yace...
27/08/2021

Allah Sarki!:Baba Buhari Mai Gaskiya

Nadamu da damuwar ku sosai inji adalin shugaban ƙasar Najeriya Muhammadu Buhari yace ga al,ummah talakawa ƴan Najeriya.

©Kamalancy

Jama,A Kusanya Mutanan Dake Garin  Tarmowa  Cikin Addu,oin kuYanzu-Yanzu:Haka cikin daren nan ƴan,ta,addan Boko Haram  s...
25/08/2021

Jama,A Kusanya Mutanan Dake Garin Tarmowa Cikin Addu,oin ku

Yanzu-Yanzu:Haka cikin daren nan ƴan,ta,addan Boko Haram sun shiga Babban Gida dake a ƙaramar hukumar Tarmowa L.G jihar Yobe State.

Ubangiji Allah ka,kaima al,ummar garin agajin taimakon ka da gaugawa.

Daga Kamalancy

YANZU-YANZU: Hukumar Hisbah ta kamo Jarumar Kannywood Umma Shehu, a Jihar Kaduna. Kan wani zargi da Jarumar tayiwa manya...
23/08/2021

YANZU-YANZU: Hukumar Hisbah ta kamo Jarumar Kannywood Umma Shehu, a Jihar Kaduna. Kan wani zargi da Jarumar tayiwa manyan hukumar ta Hisbah na cewa suna neman Mata ( ZINA).

Me za ku ce ?

Kungiyar "Arewa Media Writers" Reshen Jihar Katsina Ta Gabatar Da Ta'aziyya Ga Shugaban Kungiyar Reshen JiharDaga Kungiy...
18/08/2021

Kungiyar "Arewa Media Writers" Reshen Jihar Katsina Ta Gabatar Da Ta'aziyya Ga Shugaban Kungiyar Reshen Jihar

Daga Kungiyar "Arewa Media Writers"

Kungiyar Marubutan Arewa a Kafofin Sadarwar Zamani "Arewa Media Writers" reshen jihar Katsina ta gabatar da ta'aziyya ga shugaban Kungiyar reshan jihar Comr Nura Siniya, bisa ga rasuwar abokiyar zaman mahaifiyarshi, wadda Allah yayi mata rasuwa, a ranar juma'ar da ta gabata.

Ziyarar ta'aziyyar ta gudana ne, ƙarƙashin jagorancin mataimakin shugaban Kungiyar na jihar Comr Ibrahim Bello, inda s**a gabatar da ta'aziyya ga dukkan iyalai da 'yan uwan marigayiyar, amadadin shuwagabanni da membobin Kungiyar na kasa baki daya.

A karshe sakataren tsare tsare na kungiyar Amb. Ibrahim Adam Dan sarauta, shine ya gabatar da addu'a ta musanman a madadin kungiyar, domin nemawa marigayiyar rahamar Ubangiji, inda ya roki Allah ya jikanta da rahama yayi mata sakamako da gidan Aljanna tare da sauran musulmi baki daya.

Rubutawa✍️✍️✍️
Amb. Ibrahim Adam Dan sarauta,
Organising Secretary "Arewa Media Writers" Katsina State Chapter.

Yan bindigar da s**a sace daliban jami'ar koyar da noma suna barazanar kashe su idan ba a. .... ... .......
18/08/2021

Yan bindigar da s**a sace daliban jami'ar koyar da noma suna barazanar kashe su idan ba a. .... ... .......

Address


Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Hausa Freedom posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Hausa Freedom:

Shortcuts

  • Address
  • Telephone
  • Alerts
  • Contact The Business
  • Claim ownership or report listing
  • Want your business to be the top-listed Media Company?

Share