Fatham Daily Post

  • Home
  • Fatham Daily Post

Fatham Daily Post Labarin gaskiya shine abun yadawa THAT THE WAY

DA DUMI DUMI: Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da Buɗe Jami'ar Mata Ta Farko a NajeriyaGwamnatin tarayya ta amince da buɗe ja...
14/08/2025

DA DUMI DUMI: Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da Buɗe Jami'ar Mata Ta Farko a Najeriya

Gwamnatin tarayya ta amince da buɗe jami'ar mata zalla ta farko a Najeriya, mai suna Tazkiyah University da ke Kaduna. Jami'ar wacce Sheikh Farfesa Ibrahim Ahmad Maqary ya kafa, za ta mayar da hankali kan ilimantar da mata kacokan, domin inganta rayuwarsu da ci gaban al'umma.

14/08/2025
NASARA DAGA ALLAHDakarun Sojojin Nigeria sun ragargaji 'yan ta'adda masu cutar da al'ummah, sun kwato mak**ansu na yaki ...
14/08/2025

NASARA DAGA ALLAH

Dakarun Sojojin Nigeria sun ragargaji 'yan ta'adda masu cutar da al'ummah, sun kwato mak**ansu na yaki da baburan da suke hawa su je su cutar da mutane

Allah Ka kara wa dakarun mu nasara akan 'yan ta'adda

13/08/2025
13/08/2025

Innahlillahi Wainnah Ilaihirraji'un !!!

Yanzu nake jin wai ashe saboda tsabar rashin imani barayin da s**a shiga garin Kabara da ke yaba ward karamar hukumar Malumfashi sun harbe jariri sabon haihuwa bayan mahaifiyarsa ta gudu ta boye tabarshi. 😭

Ya Allah ka saka mana.

Innahlillahi Wainnah Ilaihirraji'un !!!Yanzu nake samun rahotan Daren jiya ma lamarin dai babu daɗi waɗan nan miyagun mu...
06/08/2025

Innahlillahi Wainnah Ilaihirraji'un !!!

Yanzu nake samun rahotan Daren jiya ma lamarin dai babu daɗi waɗan nan miyagun mutane sunyi ta addanci mai muni a gidan shawai dake wajen Tsamiyar Dukumi cikin ƙaramar hukumar Malumfashi.

Daren jiya da misalin karfe 12:30 ƴan ta'adda sun shiga gidan shawai dake kusa da ɗanƙuro, sun kwashi mutane 14 sun kuma kashe wani babban magidanci Dauda Yellow da ya ki ya bisu.

Akwai gidan da sun dauki magidancin tare da diyarshi da kuma matanshi dukka biyu tsohon Head master ne a makarantar unguwar Gambo sunan shi malam tsalha a bara yayi ritaya.

Wasu bayanan kuma daga wasu mazauna garin sunce “Cikin mutane 14 da s**a ɗauka Allah yaba ɗaya nasarar kubutowa ta dawo yanzu kenan sauran mutum 13 ne s**ayi aron gaba dasu zuwa daji.

Sannan mutanen garin na gidan Shawai sun bayyana na miƙa godiyar su ga al,ummar garin Tura, da sune s**ai saurin kawo musu ɗauki, inda s**ai ta musayar wuta da barayin.

Sunce “bacin wannan taimakon ɗauki da mutanan garin Tura s**ai saurin kawo musu da manyan mak**ansu, da ta'addancin da ƴan bindigar zasuyi ma ba asan iyakar shi ba.

Daga| K**ala Bala K**alancy
06| Aug| 2025

05/08/2025

Allah ubangiji ka kawo mana zaman lafiya, a arewacin Najeriya.

04/08/2025

Yanzu Daga Karfi dake Karamar hukumar Malumfashi Katsina
Ƴan Ta'adda sun kashe mutum daya
sun Harbi mutum ukku
sun dibi mutane

Hukumar Tsaron C-Watch Na Jihar Katsina Sunyi Nasarar K**a Wata Mata Dauke Da Magazin Din Bindiga Uku Tare Da Kayan sojo...
04/08/2025

Hukumar Tsaron C-Watch Na Jihar Katsina Sunyi Nasarar K**a Wata Mata Dauke Da Magazin Din Bindiga Uku Tare Da Kayan sojojin A Jakar Ta Agarin Malumfashi.

K**ar yadda yadda Rana24 ta ruwaito Jami'an tasoran na C-watch sunyi nasarar k**a wannan mata da misalin ƙarfe 01:00 na daren jiya a daidai shingen binciken su lokacin da ita kuma matar tazo wucewa ta tsakiyar garin Malumfashi.

An k**a wannan mata ɗauke da wani ƙullin kayan ta da a ciki an samu kwalkwaron magazin ɗin bindiga uku da kuma kaya riga da wando na sojoji sai jaket da waya da ƴan wasu ababe k**ar dai yanda kuke gani.

Allah ka kiyaye mu tsaka mai wuya.

Daga| K**ala Bala K**alancy
04| Aug| 2025

INNALILLAHI WA'INNA ILAIHIRRAJI'UN, ke duniya ina zaki damu ? An tsinci wani jariri acikin wani kango a funtuwa dake jah...
04/08/2025

INNALILLAHI WA'INNA ILAIHIRRAJI'UN,

ke duniya ina zaki damu ? An tsinci wani jariri acikin wani kango a funtuwa dake jahar katsina a Nigeria.

Muna fatan Allah ya shirya masu irin wannan halin.

04/08/2025

With Dauda Kahutu Rarara – I just got recognized as one of their top fans!

Address


Telephone

+2348168553574

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Fatham Daily Post posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Fatham Daily Post:

  • Want your business to be the top-listed Media Company?

Share