
02/11/2024
Talakan da aka hana noma aka hanashi kwana qauyen shi aka hanashi xuwa kasuwa aka talauta shi sannan abun mamaki aka bashi taliya ranar xabe ya sake xabar wadannan dae mutanen da s**a kasa kawo mishi dauki a lokacin da wadancan abubuwan s**a faru dashi,shine kake tinanin xaka wayarwa dakai cewan idan anxo an bashi dubu dari kada ya karba ya xabi cancanta? Bana tinanin wannan talakan ya shirya don ya samu sauyi, Wadannan yaran sun fito ne domin nuna baqin cikin su akan xalunci da mulkin k**a karya da ake mana a qasar nan sun baro iyayen su tsoffi da qannen su duk don su samu sauyi amma abun mamaki gwamnatin da s**a xaba da hannun su ta k**asu ta wulaqanta su haka xalika suna buqatan kudin beli 10m ko wane yaro! Ko menene banbanci office da daba? Abun da rikitarwa 🤔
Shawara ta ga ‘yan uwa na musulmi wallahi mu koma ga Allah mu gyara tsakanin mu ga Mahaliccin mu, kada ka cuci kowa muyi fatan cikawa da imani amma batun qasar nan tamu ya wuce duk tinanin mu.
Allah kasa mu cika da imani.