Muryata

Muryata MURYATA Na Kawo Muku Labarai Da Zafi-Zafi Daga Sasan Duniya. Domin Sanar Da Mabiyan Mu Halin Da Duniya Take Ciki.
(1)

Christian Genocide in Adamawa state.Yesterday, Christians Chobo tribesmen of Gombe neighboring Gombe state mobilize with...
09/12/2025

Christian Genocide in Adamawa state.

Yesterday, Christians Chobo tribesmen of Gombe neighboring Gombe state mobilize with their fellow brothers in Lamurde LGA in Adamawa state to launch a bloody attacks against the Christians Bachama Tribesmen in Adamawa. Several reported to have been killed in the attacks.

Note:

Like other farmers Vs farmers conflict, this waged war won't be viral because neither Fulani the scapegoats of the Country or the Muslims were involved.

This killings won't be tag a religious war since neither the Fulani herders nor the Muslim were involved

The media refused to make it clear the fight is a Christian tribesmen against another Christians Tribesmen.

Because the Fulani or the Muslims were not involved in the Christians Vs Christians fighting, it won't be reported to international community.

This won't attract the calling for Donald Trump's intervention because the Fulani or the Muslims were not involved.

No Pastor or Reverend father will come in public to condemn the heinous crime because the Fulani their tool for emotional manipulation of Worshippers were not involved.

Christian Association of Nigeria (CAN) Adamawa state chapter, the Christians lobbyists group and self proclaimed activists will turn blind eyes and deaf eyes on this killings because the Fulani the target elements were not involved.

BREAKING....Federal High Court in Abuja Denies Nnamdi Kanu's Transfer Request from Sokoto PrisonJustice James Omotosho t...
08/12/2025

BREAKING....

Federal High Court in Abuja Denies Nnamdi Kanu's Transfer Request from Sokoto Prison

Justice James Omotosho today rejected IPOB leader Nnamdi Kanu's ex parte motion to move from Sokoto Correctional Facility to Kuje or Keffi prisons, ordering it to proceed on notice with proper legal representation.

Kanu convicted on terrorism charges and sentenced to life imprisonment last month, argued the distant location impedes his appeal rights ...

You must stay in Chokoto...

Sabbin Hotunan da Fatima Dr Abdullahi Umar Ganduje ta wallafa a shafinta na Instagram sun jawo cece kuce.
08/12/2025

Sabbin Hotunan da Fatima Dr Abdullahi Umar Ganduje ta wallafa a shafinta na Instagram sun jawo cece kuce.

MASHA ALLAHAn samu nasaran fassara Littafin Allah Al-Qur'ani Maigirma da yaren kabilar su Nnamdi Kanu wato harcen IgboBa...
08/12/2025

MASHA ALLAH

An samu nasaran fassara Littafin Allah Al-Qur'ani Maigirma da yaren kabilar su Nnamdi Kanu wato harcen Igbo

Ba haka s**a so ba😨, suna ta da'awar a kawar da Shari'ar Musulunci sai ga Musuluncin yana ta kokarin shiga yankinsu

Allah Ka daukaka Musulunci da Musulmai 🙏

PROF. ISA ALI PANTAMI Dan Takaran Gomnan Jahar Gombe a 2027. ALLAH YA BASHI MASARA.
08/12/2025

PROF. ISA ALI PANTAMI

Dan Takaran Gomnan Jahar Gombe a 2027.

ALLAH YA BASHI MASARA.

Daliban Jihar Neja Kenan Bayan Sun Kubuto Daga Hannun Masu Garkuwà Da Mutane
07/12/2025

Daliban Jihar Neja Kenan Bayan Sun Kubuto Daga Hannun Masu Garkuwà Da Mutane

JAWO HANKALIN MUTANEN AREWA A KAN KATIN ZABEBabu wata hanya da dokar Kasar Nigeria ta yadda a kafa Gwamnati imba ta hany...
07/12/2025

JAWO HANKALIN MUTANEN AREWA A KAN KATIN ZABE

Babu wata hanya da dokar Kasar Nigeria ta yadda a kafa Gwamnati imba ta hanyar zabe da akeyi duk bayan shekara hudu ba

Wanda yace ba zai yi Katin zabe ba, ko ba zai fita ya kada kuri'ah ba, to yana daidai da wanda ya bada goyon baya wajen kawo Shugabanni azzalumai marassa imani

A yanzu haka ana yin register na katin zabe, kuma an bar mutanen Arewa a baya sosai, muna janyo hankalin Gwamnonin Arewa, Sarakuna, Malamai da sauran Shugabannin Arewa su kawo tsarin da duk wani dan Arewa wanda shekarunsa sun kai 18 zai mallaki katin zabe

Ayi kokarin kawo wani babban dalili da zai sa kowani mutumin Arewa ya mallaki katin zabe ala tilas, domin shine kadai makamin da zamuyi amfani dashi wajen nemo 'yanci da kyakkyawar makomar Arewa

Inda kun san ratar da mutanen kudancin Nigeria s**a bamu wajen kokarin mallakar zabe sai hankalinku ya tashi, mu mutanen Arewa bamu dauki katin zabe da muhimmanci ba, kuma hakan yana cutar damu, sai yawan mu ya zama kamar bai da wani amfani

Wannan sakon ankarar wa ne, a taimaka wajen yadawa ta duk hanyar da ta dace

Bayan lafawar hare-haren ƴan ta’adda da ke ƙona tankokin mai a Mali na tsawon makwanni da ya bayar da damar ci gaba da s...
07/12/2025

Bayan lafawar hare-haren ƴan ta’adda da ke ƙona tankokin mai a Mali na tsawon makwanni da ya bayar da damar ci gaba da safarar man da kuma hada-hadar yau da kullum a ƙasar ta yankin Sahel, a jiya Asabar ƴan ta’addan sun dawo da hare-hare kan masu dakon man inda s**a ƙona manyan tankoki har guda 15.
Ƙarin bayani: https://rfi.my/CFMl.f

ANYI JUYIN MULKIYanzun nan Sojoji a Jamhuriyar Benin mai makwabta da jihar Lagos na Kasar mu Nigeria suke sanar da cewa ...
07/12/2025

ANYI JUYIN MULKI

Yanzun nan Sojoji a Jamhuriyar Benin mai makwabta da jihar Lagos na Kasar mu Nigeria suke sanar da cewa sunyi juyin mulki, sun kifar da Gwamnatin Shugaban Kasa Patrice Talon

Juyin mulkin ya gudana ne karkashin jagorancin Lieutenant Colonel Pascal Tigri wanda ya kwace iko da babbar kafar Television na Kasar, kuma ya sanar da juyin mulkin a yanzu

Tabbas Demokaradiyya na fuskantar barazana a yammacin Afirka

Allah Ka bamu mafita na alheri

AN BAR MUTANEN AREWA A CAN BAYA😨Kwamitin Shugaban Kasa Tinubu kan tsare-tsaren kudi da haraji suna son yin amfani da 'ya...
06/12/2025

AN BAR MUTANEN AREWA A CAN BAYA😨

Kwamitin Shugaban Kasa Tinubu kan tsare-tsaren kudi da haraji suna son yin amfani da 'yan media domin a wayar da kan mutanen Nigeria akan sabon tsarin haraji wanda za'a biyasu da kudade

An zabo fitattun 'yan media mutum 20, amma abin takaici dan Arewa guda daya ne a cikinsu daga jihar Katsina, shi din ma ba irin mutanen mu bane na Arewa

Me yasa wai duk wani abu mai amfani da za'a ci moriyar Gwamnati ba'a saka mutanen Arewa a ciki?
Ko dai laifin mu ne mutanen Arewa tunda an barmu da musu akan banbancin akida na addini da tsinuwa da zage-zage?

Ina gani fa kamar laifin mu ne

Sharhin da dan uwa Malam Bashir Abdullahi El-bash yayi cikin bidiyo akan wannan abu da ya faru ya wakilci ra'ayina, ku duba timeline dinsa ku saurara

Allah Ya bamu ikon gyara kuskuren mu

06/12/2025

Breaking News: NAF Jet Crashes In Niger State, Pilots Eject Safely.

Sources: Channel News.

Address


Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Muryata posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Muryata:

  • Want your business to be the top-listed Media Company?

Share