
29/04/2025
Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Kaddamar da Sabon Shafin Daukar Ma'aikata 10,000
A wani mataki na bunkasa rayuwar al’umma da kuma karfafa ma’aikata, Gwamnatin Jihar Bauchi ta kaddamar da wani sabon shafin yanar gizo na daukar ma’aikata, wanda ke dauke da sama da ayyuka 10,000 a sassa daban-daban na Ma’aikatun Gwamnati, Hukumoji da Sashen Gudanarwa (MDAs).
A wani mataki na bunkasa rayuwar al’umma da kuma karfafa ma’aikata, Gwamnatin Jihar Bauchi ta kaddamar da wani sabon shafin yanar gizo na daukar ma’aikata, wanda ke dauke da sama da ayyuka 10,000 a sassa daban-daban na Ma’aikatun Gwamnati, Hukumoji da Sashen Gudanarwa (MDAs).