RUWA BIYU RADIO

RUWA BIYU RADIO ENGLISH / HAUSA NEWS

DA ƊUMI-ƊUMI: Zanga-zanga Na Cigaba Da Daukar Zafi a Kasar Amurka, Tana ƙara bazuwa a Sassan kasar ta Amurika.Dandazon A...
14/01/2026

DA ƊUMI-ƊUMI: Zanga-zanga Na Cigaba Da Daukar Zafi a Kasar Amurka, Tana ƙara bazuwa a Sassan kasar ta Amurika.

Dandazon Amurikawa na cigaba da mamaye titikun jahohin Amurika, yayinda suke gudanar da zazzafar zanga-zanga na ƙin amincewa da jagorancin shugaba Donal Trump.

Al'ummar kasar ɗaunke da alluna da sanya shiga daban daban tare da kona ababe masu tashin huta akan titunan, inda suke ahir da jagoranci irin na Trump da haifar da ta'addanci da kawo tashin hankali a sassan duniya.

Shugaba Trump na fuskantar zazzafar zanga-zanga wacce ba'ataɓa gani ba a tarihin kafuwar kasar Amurika, wacce take cigaba da mamaye kasar, gwamnatin Amurika na fuskantar ta'azzarin ruruwar hutar zanga-zanga, wacce iyanzu mahukunta da gwamnati sun kasa shawo kan masu zanga-zanga dake gudana a fadin kasar Amirka

Me Zaku Ce.......?

The Following

Malam Muhammad PA to his Excellency Engr. A. A Sule was for leadership in leadership Nasarawa state he's:CompetentConfid...
13/01/2026

Malam Muhammad PA to his Excellency Engr. A. A Sule was for leadership in leadership Nasarawa state he's:
Competent
Confident
Energetic
Capable
Skillful and full of
Ideology.

Who can guess the position he's contesting?

The Following

13/01/2026

With MACE TA GARI – I'm on a streak! I've been a top fan for 3 months in a row. 🎉

Amurika ta kwace jirgin dokon mai na Rasha, ya kuke gani zata mayar🤔
08/01/2026

Amurika ta kwace jirgin dokon mai na Rasha, ya kuke gani zata mayar🤔

08/01/2026
My fellow Nigerians,You will recall that I cancelled my trip to the G20 summit in South Africa to enable me coordinate t...
24/11/2025

My fellow Nigerians,

You will recall that I cancelled my trip to the G20 summit in South Africa to enable me coordinate the security efforts at home.

Thanks to the efforts of our security forces over the last few days, all the 38 worshippers abducted in Eruku, Kwara State have been rescued.

I am equally happy that 51 out of the missing students of the Catholic School in Niger State, have been recovered.

I am closely monitoring the security situation nationwide and receiving continuous updates from the frontline.

Let me be clear: I will not relent. Every Nigerian, in every state, has the right to safety — and under my watch, we will secure this nation and protect our people.

~ Bola Ahmed Tinubu
President & Commander-in-Chief of the Armed Forces
Federal Republic of Nigeria.

Address

Galma
Wuse II
00176

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when RUWA BIYU RADIO posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to RUWA BIYU RADIO:

Share

Category