Arewa Daily Hausa News

Arewa Daily Hausa News Domin samun sahihan labarai daga ko ina a fadin duniya, K**a daga labarai duniya, wasanni dama sauran su.

Buhari ya halarci taro a fadar shugaban kasa, Villa Abuja
13/08/2024

Buhari ya halarci taro a fadar shugaban kasa, Villa Abuja

A Yau Talata 6/8/2024, gwamnan Jihar Kano Abba K Yusuf ya jagorancin zaman majalisar zartarwar gwamnatin Kano, karo na s...
06/08/2024

A Yau Talata 6/8/2024, gwamnan Jihar Kano Abba K Yusuf ya jagorancin zaman majalisar zartarwar gwamnatin Kano, karo na sha bakwai. A Zaman gwamnan ya sanar da sassauta dokar hana zirga zirga a jihar wadda ta koma daga shida na yanma zuwa karfe shida na safe. Gwamna ya kirayi al’umma dasu ci gaba da al’amuransu na yau da kullun tare da bin doka domin sabun zaman lafiya mai dorewa a jihar kano.

Yanzu-Yanzu...Sojoji sun karbe mulki a Bangladesh bayan zanga-zangar adawa da aka gudanarwa gomnatin kasar.
05/08/2024

Yanzu-Yanzu...

Sojoji sun karbe mulki a Bangladesh bayan zanga-zangar adawa da aka gudanarwa gomnatin kasar.

Da safiyar yau Litinin:Zanga zanga yayi sanadin kawo karshen Gwamnatin Malama Hasina Sheikh ta kasar Bangladesh wacce ta...
05/08/2024

Da safiyar yau Litinin:

Zanga zanga yayi sanadin kawo karshen Gwamnatin Malama Hasina Sheikh ta kasar Bangladesh wacce ta shafe shekaru 15 tana mulkin kasar (daga 2009 zuwa yau 2024).
~ Asalin zanga zangar ta faro ne ranar Asabar data gabata daga wasu 'daliban Jami'o'i da s**a fito domin yin zanga zangar Lumana da yin korafi akan Gwamnatin Sheikh Hasina cewa lallai tayi gyara akan tsarin daukan aiki da gudanarwar gwamnatin kasar, inda s**a ce Prime Ministan din taki sauraren korafin su.

Masu korafin sun fusata ne tun bayan da kotun kolin kasar tayi hukunci cewa ba za'a gyara tsarin daukan aiki da salon gudanar da gwamnatin ba.
~ Matasan sunce tsarin yana favoring Prime Minister din ce da kuma jam'iyyar ta da wadanda suke a hannun daman PM. Sun ce arzikin kasar wasu tsiraru ne ke wadaka dashi.

Zanga zangar ta b***e daga Student Protest ta koma ta gama gari washegari (jiya) Lahadi, inda tayi zafi sosai, hakan yasa Hasina Sheikh ta fice daga kasar cikin gaggawa a cikin jirgi Mai saukar Ungulu na sojojin kasar.
~ A yanzu haka sojoji ke rike da kasar. Rundunar Sojin kasar tace ta kame iko da fadar shugaban kasar kuma za'a kafa Gwamnatin rikon kwarya (Interim Government) nan da watanni kadan masu zuwa.

Hasina Sheikh 'yar shugaban kasar Bangladesh na farko ne wato Sheikh Mujibur Rahman wanda shine shugaban kasa na farko a kasar.

Hasina Sheikh ta taba yin mulkin kasar daga 1996 zuwa 2001, sai kuma daga 2009 zuwa 2024 yau Litinin data ajiye mulkin kasar ko kuma Sojoji s**a kifar da gwamnatin nata bayan korafin matasan kasar yayi yawa kan salon mulkin ta. -Barr Abdulhadee Isa Ibraheem

K**ala Harris da za ta yi wa jam'iyyar Democrats takarar shugabancin Amurka za ta bayyana mataimakin takararta a ranar L...
05/08/2024

K**ala Harris da za ta yi wa jam'iyyar Democrats takarar shugabancin Amurka za ta bayyana mataimakin takararta a ranar Litinin din nan-DW

Da Ɗumi-Ɗumi...Yanzu-Yanzu biyo bayan ɓarkewar zanga-zanga ayau cikin jahar Kaduna gomnati ta kara saka su kulle na awa ...
05/08/2024

Da Ɗumi-Ɗumi...

Yanzu-Yanzu biyo bayan ɓarkewar zanga-zanga ayau cikin jahar Kaduna gomnati ta kara saka su kulle na awa 24.

05/08/2024

Fitaccen dan daudun nan, Idris Okuneye, wanda aka fi sani da Bobrisky, ya fito daga gidan yarin Kirikiri da ke Legas a yau Litinin, bayan daure shi na tsawo watanni hudu.

Da Dumi-DumiFiraministan kasar Bangladesh Sheikh Hasina ta yi murabus tare da tserewa daga babban birnin kasar, Dhaka, b...
05/08/2024

Da Dumi-Dumi

Firaministan kasar Bangladesh Sheikh Hasina ta yi murabus tare da tserewa daga babban birnin kasar, Dhaka, bayan da masu zanga-zangar zargin gwamnati da rashin adalci s**a far wa gidanta a safiyar Litinin din nan

'Yan sanda sun bukaci 'yan jarida su rika tafiya da alamar da za a rika gane su, yayin da suke bibiyar masu zanga-zanga ...
05/08/2024

'Yan sanda sun bukaci 'yan jarida su rika tafiya da alamar da za a rika gane su, yayin da suke bibiyar masu zanga-zanga a Nijeriya

Yanzu-Yanzu...Mabiya Addinin Christianity sunyi ibadar su ta sati awajen zanga-zanga dake gudana yanzu haka agarin Jos.
04/08/2024

Yanzu-Yanzu...

Mabiya Addinin Christianity sunyi ibadar su ta sati awajen zanga-zanga dake gudana yanzu haka agarin Jos.

Yanzu-Yanzu Gwamnatin jihar Kano ta sassauta dokar hana zirga-zirga a jihar Kano inda za'a dinga fita karfe 8 na safiya ...
03/08/2024

Yanzu-Yanzu

Gwamnatin jihar Kano ta sassauta dokar hana zirga-zirga a jihar Kano inda za'a dinga fita karfe 8 na safiya zuwa karfe 2 na rana.

Yanzu-Yanzu Gomnan Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri zaiyiwa ƴan jahar jawabi gobe Lahadi 4/08/2024 da misalin karfe 2 na ran...
03/08/2024

Yanzu-Yanzu

Gomnan Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri zaiyiwa ƴan jahar jawabi gobe Lahadi 4/08/2024 da misalin karfe 2 na rana.

Address

Yola

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Arewa Daily Hausa News posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Arewa Daily Hausa News:

Share